×

A lõkacin da Hawarãyãwa suka ce: "Ya Ĩsa ɗan Maryam! shin, Ubangijinka 5:112 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Ma’idah ⮕ (5:112) ayat 112 in Hausa

5:112 Surah Al-Ma’idah ayat 112 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Ma’idah ayat 112 - المَائدة - Page - Juz 7

﴿إِذۡ قَالَ ٱلۡحَوَارِيُّونَ يَٰعِيسَى ٱبۡنَ مَرۡيَمَ هَلۡ يَسۡتَطِيعُ رَبُّكَ أَن يُنَزِّلَ عَلَيۡنَا مَآئِدَةٗ مِّنَ ٱلسَّمَآءِۖ قَالَ ٱتَّقُواْ ٱللَّهَ إِن كُنتُم مُّؤۡمِنِينَ ﴾
[المَائدة: 112]

A lõkacin da Hawarãyãwa suka ce: "Ya Ĩsa ɗan Maryam! shin, Ubangijinka Yanã iyãwa Ya saukar da kaɓaki a kanmu daga samã?" (Ĩsã) Ya ce: "Ku bi Allah da taƙawa idan kun kasance muminai

❮ Previous Next ❯

ترجمة: إذ قال الحواريون ياعيسى ابن مريم هل يستطيع ربك أن ينـزل علينا, باللغة الهوسا

﴿إذ قال الحواريون ياعيسى ابن مريم هل يستطيع ربك أن ينـزل علينا﴾ [المَائدة: 112]

Abubakar Mahmood Jummi
A lokacin da Hawarayawa suka ce: "Ya Isa ɗan Maryam! shin, Ubangijinka Yana iyawa Ya saukar da kaɓaki a kanmu daga sama?" (Isa) Ya ce: "Ku bi Allah da taƙawa idan kun kasance muminai
Abubakar Mahmoud Gumi
A lokacin da Hawarayawa suka ce: "Ya Isa ɗan Maryam! shin, Ubangijinka Yana iyawa Ya saukar da kaɓaki a kanmu daga sama?" (Isa) Ya ce: "Ku bi Allah da taƙawa idan kun kasance muminai
Abubakar Mahmoud Gumi
A lõkacin da Hawarãyãwa suka ce: "Ya Ĩsa ɗan Maryam! shin, Ubangijinka Yanã iyãwa Ya saukar da kaɓaki a kanmu daga samã?" (Ĩsã) Ya ce: "Ku bi Allah da taƙawa idan kun kasance muminai
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek