×

Suka ce: "Munã nufin mu ci daga gare shi ne, kuma zukãtanmu 5:113 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Ma’idah ⮕ (5:113) ayat 113 in Hausa

5:113 Surah Al-Ma’idah ayat 113 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Ma’idah ayat 113 - المَائدة - Page - Juz 7

﴿قَالُواْ نُرِيدُ أَن نَّأۡكُلَ مِنۡهَا وَتَطۡمَئِنَّ قُلُوبُنَا وَنَعۡلَمَ أَن قَدۡ صَدَقۡتَنَا وَنَكُونَ عَلَيۡهَا مِنَ ٱلشَّٰهِدِينَ ﴾
[المَائدة: 113]

Suka ce: "Munã nufin mu ci daga gare shi ne, kuma zukãtanmu su natsu kuma mu san cewa lalle ne, kã yi mana gaskiya, kuma mu kasance daga mãsu shaida a kansa

❮ Previous Next ❯

ترجمة: قالوا نريد أن نأكل منها وتطمئن قلوبنا ونعلم أن قد صدقتنا ونكون, باللغة الهوسا

﴿قالوا نريد أن نأكل منها وتطمئن قلوبنا ونعلم أن قد صدقتنا ونكون﴾ [المَائدة: 113]

Abubakar Mahmood Jummi
Suka ce: "Muna nufin mu ci daga gare shi ne, kuma zukatanmu su natsu kuma mu san cewa lalle ne, ka yi mana gaskiya, kuma mu kasance daga masu shaida a kansa
Abubakar Mahmoud Gumi
Suka ce: "Muna nufin mu ci daga gare shi ne, kuma zukatanmu su natsu kuma mu san cewa lalle ne, ka yi mana gaskiya, kuma mu kasance daga masu shaida a kansa
Abubakar Mahmoud Gumi
Suka ce: "Munã nufin mu ci daga gare shi ne, kuma zukãtanmu su natsu kuma mu san cewa lalle ne, kã yi mana gaskiya, kuma mu kasance daga mãsu shaida a kansa
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek