×

Waɗanda ke yin zihãri daga cikinku game da mãtansu, sũmãtan nan bã 58:2 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Mujadilah ⮕ (58:2) ayat 2 in Hausa

58:2 Surah Al-Mujadilah ayat 2 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Mujadilah ayat 2 - المُجَادلة - Page - Juz 28

﴿ٱلَّذِينَ يُظَٰهِرُونَ مِنكُم مِّن نِّسَآئِهِم مَّا هُنَّ أُمَّهَٰتِهِمۡۖ إِنۡ أُمَّهَٰتُهُمۡ إِلَّا ٱلَّٰٓـِٔي وَلَدۡنَهُمۡۚ وَإِنَّهُمۡ لَيَقُولُونَ مُنكَرٗا مِّنَ ٱلۡقَوۡلِ وَزُورٗاۚ وَإِنَّ ٱللَّهَ لَعَفُوٌّ غَفُورٞ ﴾
[المُجَادلة: 2]

Waɗanda ke yin zihãri daga cikinku game da mãtansu, sũmãtan nan bã uwãyensu ba ne, bãbu uwayensu fãce waɗanda suka haife su. Lalle sũ, sunã faɗar abin ƙyãmã na magana da ƙarya, kuma lalle Allah haƙĩƙa Mai yãfẽwa ne, Mai gãfara

❮ Previous Next ❯

ترجمة: الذين يظاهرون منكم من نسائهم ما هن أمهاتهم إن أمهاتهم إلا اللائي, باللغة الهوسا

﴿الذين يظاهرون منكم من نسائهم ما هن أمهاتهم إن أمهاتهم إلا اللائي﴾ [المُجَادلة: 2]

Abubakar Mahmood Jummi
Waɗanda ke yin zihari daga cikinku game da matansu, sumatan nan ba uwayensu ba ne, babu uwayensu face waɗanda suka haife su. Lalle su, suna faɗar abin ƙyama na magana da ƙarya, kuma lalle Allah haƙiƙa Mai yafewa ne, Mai gafara
Abubakar Mahmoud Gumi
Waɗanda ke yin zihari daga cikinku game da matansu, sumatan nan ba uwayensu ba ne, babu uwayensu face waɗanda suka haife su. Lalle su, suna faɗar abin ƙyama na magana da ƙarya, kuma lalle Allah haƙiƙa Mai yafewa ne, Mai gafara
Abubakar Mahmoud Gumi
Waɗanda ke yin zihãri daga cikinku game da mãtansu, sũmãtan nan bã uwãyensu ba ne, bãbu uwayensu fãce waɗanda suka haife su. Lalle sũ, sunã faɗar abin ƙyãmã na magana da ƙarya, kuma lalle Allah haƙĩƙa Mai yãfẽwa ne, Mai gãfara
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek