×

Ka ce: "Ku zo, in karanta abin da Ubangijinku Ya haramta." wãjibi 6:151 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-An‘am ⮕ (6:151) ayat 151 in Hausa

6:151 Surah Al-An‘am ayat 151 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-An‘am ayat 151 - الأنعَام - Page - Juz 8

﴿۞ قُلۡ تَعَالَوۡاْ أَتۡلُ مَا حَرَّمَ رَبُّكُمۡ عَلَيۡكُمۡۖ أَلَّا تُشۡرِكُواْ بِهِۦ شَيۡـٔٗاۖ وَبِٱلۡوَٰلِدَيۡنِ إِحۡسَٰنٗاۖ وَلَا تَقۡتُلُوٓاْ أَوۡلَٰدَكُم مِّنۡ إِمۡلَٰقٖ نَّحۡنُ نَرۡزُقُكُمۡ وَإِيَّاهُمۡۖ وَلَا تَقۡرَبُواْ ٱلۡفَوَٰحِشَ مَا ظَهَرَ مِنۡهَا وَمَا بَطَنَۖ وَلَا تَقۡتُلُواْ ٱلنَّفۡسَ ٱلَّتِي حَرَّمَ ٱللَّهُ إِلَّا بِٱلۡحَقِّۚ ذَٰلِكُمۡ وَصَّىٰكُم بِهِۦ لَعَلَّكُمۡ تَعۡقِلُونَ ﴾
[الأنعَام: 151]

Ka ce: "Ku zo, in karanta abin da Ubangijinku Ya haramta." wãjibi ne a kanku kada ku yi shirkin kõme da Shi, kuma ga mahaifa biyu (ku kyautata) kyautatãwa, kuma kada ku kashe ɗiyanku sabõda talauci, Mũ ne Muke azurta ku, kũ da su, kuma kada ku kusanci abũbuwa alfãsha, abin da ya bayyana daga gare ta da abin da ya ɓõyu, kada ku kashe rai wanda Allah Ya haramta, fãce da hakki. Wannan ne (Allah) Ya yi muku wasiyya da Shi: Tsammãninku, kunã hankalta

❮ Previous Next ❯

ترجمة: قل تعالوا أتل ما حرم ربكم عليكم ألا تشركوا به شيئا وبالوالدين, باللغة الهوسا

﴿قل تعالوا أتل ما حرم ربكم عليكم ألا تشركوا به شيئا وبالوالدين﴾ [الأنعَام: 151]

Abubakar Mahmood Jummi
Ka ce: "Ku zo, in karanta abin da Ubangijinku Ya haramta." wajibi ne a kanku kada ku yi shirkin kome da Shi, kuma ga mahaifa biyu (ku kyautata) kyautatawa, kuma kada ku kashe ɗiyanku saboda talauci, Mu ne Muke azurta ku, ku da su, kuma kada ku kusanci abubuwa alfasha, abin da ya bayyana daga gare ta da abin da ya ɓoyu, kada ku kashe rai wanda Allah Ya haramta, face da hakki. Wannan ne (Allah) Ya yi muku wasiyya da Shi: Tsammaninku, kuna hankalta
Abubakar Mahmoud Gumi
Ka ce: "Ku zo, in karanta abin da Ubangijinku Ya haramta." wajibi ne a kanku kada ku yi shirkin kome da Shi, kuma ga mahaifa biyu (ku kyautata) kyautatawa, kuma kada ku kashe ɗiyanku saboda talauci, Mu ne Muke azurta ku, ku da su, kuma kada ku kusanci abubuwa alfasha, abin da ya bayyana daga gare ta da abin da ya ɓoyu, kada ku kashe rai wanda Allah Ya haramta, face da hakki. Wannan ne (Allah) Ya yi muku wasiyya da Shi: Tsammaninku, kuna hankalta
Abubakar Mahmoud Gumi
Ka ce: "Ku zo, in karanta abin da Ubangijinku Ya haramta." wãjibi ne a kanku kada ku yi shirkin kõme da Shi, kuma ga mahaifa biyu (ku kyautata) kyautatãwa, kuma kada ku kashe ɗiyanku sabõda talauci, Mũ ne Muke azurta ku, kũ da su, kuma kada ku kusanci abũbuwa alfãsha, abin da ya bayyana daga gare ta da abin da ya ɓõyu, kada ku kashe rai wanda Allah Ya haramta, fãce da hakki. Wannan ne (Allah) Ya yi muku wasiyya da Shi: Tsammãninku, kunã hankalta
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek