×

Lalle ne waɗanda* suka rarraba addininsu, kuma suka kasance ƙungiyã-ƙungiyã, kai ba 6:159 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-An‘am ⮕ (6:159) ayat 159 in Hausa

6:159 Surah Al-An‘am ayat 159 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-An‘am ayat 159 - الأنعَام - Page - Juz 8

﴿إِنَّ ٱلَّذِينَ فَرَّقُواْ دِينَهُمۡ وَكَانُواْ شِيَعٗا لَّسۡتَ مِنۡهُمۡ فِي شَيۡءٍۚ إِنَّمَآ أَمۡرُهُمۡ إِلَى ٱللَّهِ ثُمَّ يُنَبِّئُهُم بِمَا كَانُواْ يَفۡعَلُونَ ﴾
[الأنعَام: 159]

Lalle ne waɗanda* suka rarraba addininsu, kuma suka kasance ƙungiyã-ƙungiyã, kai ba ka zama daga gare su ba, a cikin kõme: abin sani kawai al'amarinsu zuwa ga Allah yake. Sa'an nan Ya bã su lãbãri game da abin da suka kasance sunã aikatãwa

❮ Previous Next ❯

ترجمة: إن الذين فرقوا دينهم وكانوا شيعا لست منهم في شيء إنما أمرهم, باللغة الهوسا

﴿إن الذين فرقوا دينهم وكانوا شيعا لست منهم في شيء إنما أمرهم﴾ [الأنعَام: 159]

Abubakar Mahmood Jummi
Lalle ne waɗanda* suka rarraba addininsu, kuma suka kasance ƙungiya-ƙungiya, kai ba ka zama daga gare su ba, a cikin kome: abin sani kawai al'amarinsu zuwa ga Allah yake. Sa'an nan Ya ba su labari game da abin da suka kasance suna aikatawa
Abubakar Mahmoud Gumi
Lalle ne waɗanda suka rarraba addininsu, kuma suka kasance ƙungiya-ƙungiya, kai ba ka zama daga gare su ba, a cikin kome: abin sani kawai al'amarinsu zuwa ga Allah yake. Sa'an nan Ya ba su labari game da abin da suka kasance suna aikatawa
Abubakar Mahmoud Gumi
Lalle ne waɗanda suka rarraba addininsu, kuma suka kasance ƙungiyã-ƙungiyã, kai ba ka zama daga gare su ba, a cikin kõme: abin sani kawai al'amarinsu zuwa ga Allah yake. Sa'an nan Ya bã su lãbãri game da abin da suka kasance sunã aikatãwa
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek