×

Kuma idan kã ga waɗanda suke kũtsawa a cikin ãyõyinMu, to, ka 6:68 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-An‘am ⮕ (6:68) ayat 68 in Hausa

6:68 Surah Al-An‘am ayat 68 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-An‘am ayat 68 - الأنعَام - Page - Juz 7

﴿وَإِذَا رَأَيۡتَ ٱلَّذِينَ يَخُوضُونَ فِيٓ ءَايَٰتِنَا فَأَعۡرِضۡ عَنۡهُمۡ حَتَّىٰ يَخُوضُواْ فِي حَدِيثٍ غَيۡرِهِۦۚ وَإِمَّا يُنسِيَنَّكَ ٱلشَّيۡطَٰنُ فَلَا تَقۡعُدۡ بَعۡدَ ٱلذِّكۡرَىٰ مَعَ ٱلۡقَوۡمِ ٱلظَّٰلِمِينَ ﴾
[الأنعَام: 68]

Kuma idan kã ga waɗanda suke kũtsawa a cikin ãyõyinMu, to, ka bijire daga gare su, sai sun kũtsa a cikin wani lãbãri waninsa. Kuma imma dai shaiɗan lalle ya mantar da kai, to, kada ka zauna a bayan tunãwa tãre da mutãne azzãlumai

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وإذا رأيت الذين يخوضون في آياتنا فأعرض عنهم حتى يخوضوا في حديث, باللغة الهوسا

﴿وإذا رأيت الذين يخوضون في آياتنا فأعرض عنهم حتى يخوضوا في حديث﴾ [الأنعَام: 68]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma idan ka ga waɗanda suke kutsawa a cikin ayoyinMu, to, ka bijire daga gare su, sai sun kutsa a cikin wani labari waninsa. Kuma imma dai shaiɗan lalle ya mantar da kai, to, kada ka zauna a bayan tunawa tare da mutane azzalumai
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma idan ka ga waɗanda suke kutsawa a cikin ayoyinMu, to, ka bijire daga gare su, sai sun kutsa a cikin wani labari waninsa. Kuma imma dai shaiɗan lalle ya mantar da kai, to, kada ka zauna a bayan tunawa tare da mutane azzalumai
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma idan kã ga waɗanda suke kũtsawa a cikin ãyõyinMu, to, ka bijire daga gare su, sai sun kũtsa a cikin wani lãbãri waninsa. Kuma imma dai shaiɗan lalle ya mantar da kai, to, kada ka zauna a bayan tunãwa tãre da mutãne azzãlumai
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek