×

Da wata (falala) da yake kunã son ta; taimako daga Allah da 61:13 Hausa translation

Quran infoHausaSurah As-saff ⮕ (61:13) ayat 13 in Hausa

61:13 Surah As-saff ayat 13 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah As-saff ayat 13 - الصَّف - Page - Juz 28

﴿وَأُخۡرَىٰ تُحِبُّونَهَاۖ نَصۡرٞ مِّنَ ٱللَّهِ وَفَتۡحٞ قَرِيبٞۗ وَبَشِّرِ ٱلۡمُؤۡمِنِينَ ﴾
[الصَّف: 13]

Da wata (falala) da yake kunã son ta; taimako daga Allah da cin nasara wanda yake kusa. Kuma ka yi bushãra ga mũminai

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وأخرى تحبونها نصر من الله وفتح قريب وبشر المؤمنين, باللغة الهوسا

﴿وأخرى تحبونها نصر من الله وفتح قريب وبشر المؤمنين﴾ [الصَّف: 13]

Abubakar Mahmood Jummi
Da wata (falala) da yake kuna son ta; taimako daga Allah da cin nasara wanda yake kusa. Kuma ka yi bushara ga muminai
Abubakar Mahmoud Gumi
Da wata (falala) da yake kuna son ta; taimako daga Allah da cin nasara wanda yake kusa. Kuma ka yi bushara ga muminai
Abubakar Mahmoud Gumi
Da wata (falala) da yake kunã son ta; taimako daga Allah da cin nasara wanda yake kusa. Kuma ka yi bushãra ga mũminai
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek