Quran with Hausa translation - Surah As-saff ayat 14 - الصَّف - Page - Juz 28
﴿يَٰٓأَيُّهَا ٱلَّذِينَ ءَامَنُواْ كُونُوٓاْ أَنصَارَ ٱللَّهِ كَمَا قَالَ عِيسَى ٱبۡنُ مَرۡيَمَ لِلۡحَوَارِيِّـۧنَ مَنۡ أَنصَارِيٓ إِلَى ٱللَّهِۖ قَالَ ٱلۡحَوَارِيُّونَ نَحۡنُ أَنصَارُ ٱللَّهِۖ فَـَٔامَنَت طَّآئِفَةٞ مِّنۢ بَنِيٓ إِسۡرَٰٓءِيلَ وَكَفَرَت طَّآئِفَةٞۖ فَأَيَّدۡنَا ٱلَّذِينَ ءَامَنُواْ عَلَىٰ عَدُوِّهِمۡ فَأَصۡبَحُواْ ظَٰهِرِينَ ﴾
[الصَّف: 14]
﴿ياأيها الذين آمنوا كونوا أنصار الله كما قال عيسى ابن مريم للحواريين﴾ [الصَّف: 14]
Abubakar Mahmood Jummi Ya ku waɗanda suka yi imani! Ku kasance mataimakan Allah kamar abin da Isa ɗanMaryama ya ce ga Hawariyawa, "Waɗanne ne mataimakana zuwa ga (aikin) Allah?" Sai wata ƙungiya daga Bani Isra'ila ta yi imani, kuma wata ƙungiya ta kafirta. Sai muka ƙarfafa waɗanda suka yi imani a kan maƙiyansu, saboda haka suka wayi gari marinjaya |
Abubakar Mahmoud Gumi Ya ku waɗanda suka yi imani! Ku kasance mataimakan Allah kamar abin da Isa ɗanMaryama ya ce ga Hawariyawa, "Waɗanne ne mataimakana zuwa ga (aikin) Allah?" Sai wata ƙungiya daga Bani Isra'ila ta yi imani, kuma wata ƙungiya ta kafirta. Sai muka ƙarfafa waɗanda suka yi imani a kan maƙiyansu, saboda haka suka wayi gari marinjaya |
Abubakar Mahmoud Gumi Yã kũ waɗanda suka yi ĩmani! Ku kasance mataimakan Allah kamar abin da Ĩsã ɗanMaryama ya ce ga Hawãriyãwa, "Waɗanne ne mataimakãna zuwa ga (aikin) Allah?" Sai wata ƙungiya daga Banĩ Isrã'ĩla ta yi ĩmãni, kuma wata ƙungiya ta kãfirta. Sai muka ƙarfafa waɗanda suka yi ĩmãni a kan maƙiyansu, sabõda haka suka wãyi gari marinjãya |