×

Sai waɗanda suka yi zãlunci daga gare su, suka musanya magana* watar 7:162 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-A‘raf ⮕ (7:162) ayat 162 in Hausa

7:162 Surah Al-A‘raf ayat 162 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-A‘raf ayat 162 - الأعرَاف - Page - Juz 9

﴿فَبَدَّلَ ٱلَّذِينَ ظَلَمُواْ مِنۡهُمۡ قَوۡلًا غَيۡرَ ٱلَّذِي قِيلَ لَهُمۡ فَأَرۡسَلۡنَا عَلَيۡهِمۡ رِجۡزٗا مِّنَ ٱلسَّمَآءِ بِمَا كَانُواْ يَظۡلِمُونَ ﴾
[الأعرَاف: 162]

Sai waɗanda suka yi zãlunci daga gare su, suka musanya magana* watar wadda aka ce musu, sai Muka aika azãba a kansu, daga sama, sabõda abin da suka kasance sunã yi na zãlunci

❮ Previous Next ❯

ترجمة: فبدل الذين ظلموا منهم قولا غير الذي قيل لهم فأرسلنا عليهم رجزا, باللغة الهوسا

﴿فبدل الذين ظلموا منهم قولا غير الذي قيل لهم فأرسلنا عليهم رجزا﴾ [الأعرَاف: 162]

Abubakar Mahmood Jummi
Sai waɗanda suka yi zalunci daga gare su, suka musanya magana* watar wadda aka ce musu, sai Muka aika azaba a kansu, daga sama, saboda abin da suka kasance suna yi na zalunci
Abubakar Mahmoud Gumi
Sai waɗanda suka yi zalunci daga gare su, suka musanya magana watar wadda aka ce musu, sai Muka aika azaba a kansu, daga sama, saboda abin da suka kasance suna yi na zalunci
Abubakar Mahmoud Gumi
Sai waɗanda suka yi zãlunci daga gare su, suka musanya magana watar wadda aka ce musu, sai Muka aika azãba a kansu, daga sama, sabõda abin da suka kasance sunã yi na zãlunci
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek