×

Kuma waɗanda suke riƙẽwa da laittãfi kuma suka tsayar da salla, lalle 7:170 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-A‘raf ⮕ (7:170) ayat 170 in Hausa

7:170 Surah Al-A‘raf ayat 170 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-A‘raf ayat 170 - الأعرَاف - Page - Juz 9

﴿وَٱلَّذِينَ يُمَسِّكُونَ بِٱلۡكِتَٰبِ وَأَقَامُواْ ٱلصَّلَوٰةَ إِنَّا لَا نُضِيعُ أَجۡرَ ٱلۡمُصۡلِحِينَ ﴾
[الأعرَاف: 170]

Kuma waɗanda suke riƙẽwa da laittãfi kuma suka tsayar da salla, lalle ne Mũ, bã Mu tõzarta lãdar mãsu gyãrãwa

❮ Previous Next ❯

ترجمة: والذين يمسكون بالكتاب وأقاموا الصلاة إنا لا نضيع أجر المصلحين, باللغة الهوسا

﴿والذين يمسكون بالكتاب وأقاموا الصلاة إنا لا نضيع أجر المصلحين﴾ [الأعرَاف: 170]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma waɗanda suke riƙewa da laittafi kuma suka tsayar da salla, lalle ne Mu, ba Mu tozarta ladar masu gyarawa
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma waɗanda suke riƙewa da laittafi kuma suka tsayar da salla, lalle ne Mu, ba Mu tozarta ladar masu gyarawa
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma waɗanda suke riƙẽwa da laittãfi kuma suka tsayar da salla, lalle ne Mũ, bã Mu tõzarta lãdar mãsu gyãrãwa
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek