×

Kuma zuwa ga Samũdãwa ɗan'uwansu, Sãlihu, ya ce: "Yã mutãnena! Ku bauta 7:73 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-A‘raf ⮕ (7:73) ayat 73 in Hausa

7:73 Surah Al-A‘raf ayat 73 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-A‘raf ayat 73 - الأعرَاف - Page - Juz 8

﴿وَإِلَىٰ ثَمُودَ أَخَاهُمۡ صَٰلِحٗاۚ قَالَ يَٰقَوۡمِ ٱعۡبُدُواْ ٱللَّهَ مَا لَكُم مِّنۡ إِلَٰهٍ غَيۡرُهُۥۖ قَدۡ جَآءَتۡكُم بَيِّنَةٞ مِّن رَّبِّكُمۡۖ هَٰذِهِۦ نَاقَةُ ٱللَّهِ لَكُمۡ ءَايَةٗۖ فَذَرُوهَا تَأۡكُلۡ فِيٓ أَرۡضِ ٱللَّهِۖ وَلَا تَمَسُّوهَا بِسُوٓءٖ فَيَأۡخُذَكُمۡ عَذَابٌ أَلِيمٞ ﴾
[الأعرَاف: 73]

Kuma zuwa ga Samũdãwa ɗan'uwansu, Sãlihu, ya ce: "Yã mutãnena! Ku bauta wa Allah; bã ku da wani abin bauta wa wanninSa. Haƙĩƙa hujja bayyananniya tã zo muku daga Ubangijinku! wannan rãƙumar Allah ce, a gare ku, wata ãyã ce. Sai ku bar ta ta ci, a cikin ƙasar Allah, kuma kada ku shãfe ta da wata cũta har azãba mai raɗaɗi ta kãmã ku

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وإلى ثمود أخاهم صالحا قال ياقوم اعبدوا الله ما لكم من إله, باللغة الهوسا

﴿وإلى ثمود أخاهم صالحا قال ياقوم اعبدوا الله ما لكم من إله﴾ [الأعرَاف: 73]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma zuwa ga Samudawa ɗan'uwansu, Salihu, ya ce: "Ya mutanena! Ku bauta wa Allah; ba ku da wani abin bauta wa wanninSa. Haƙiƙa hujja bayyananniya ta zo muku daga Ubangijinku! wannan raƙumar Allah ce, a gare ku, wata aya ce. Sai ku bar ta ta ci, a cikin ƙasar Allah, kuma kada ku shafe ta da wata cuta har azaba mai raɗaɗi ta kama ku
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma zuwa ga Samudawa ɗan'uwansu, Salihu, ya ce: "Ya mutanena! Ku bauta wa Allah; ba ku da wani abin bauta wa wanninSa. Haƙiƙa hujja bayyananniya ta zo muku daga Ubangijinku! wannan raƙumar Allah ce, a gare ku, wata aya ce. Sai ku bar ta ta ci, a cikin ƙasar Allah, kuma kada ku shafe ta da wata cuta har azaba mai raɗaɗi ta kama ku
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma zuwa ga Samũdãwa ɗan'uwansu, Sãlihu, ya ce: "Yã mutãnena! Ku bauta wa Allah; bã ku da wani abin bauta wa wanninSa. Haƙĩƙa hujja bayyananniya tã zo muku daga Ubangijinku! wannan rãƙumar Allah ce, a gare ku, wata ãyã ce. Sai ku bar ta ta ci, a cikin ƙasar Allah, kuma kada ku shãfe ta da wata cũta har azãba mai raɗaɗi ta kãmã ku
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek