×

Ya kũ waɗanda suka yi ĩmãni! Idan kun bi Allah da taƙawa, 8:29 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Anfal ⮕ (8:29) ayat 29 in Hausa

8:29 Surah Al-Anfal ayat 29 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Anfal ayat 29 - الأنفَال - Page - Juz 9

﴿يَٰٓأَيُّهَا ٱلَّذِينَ ءَامَنُوٓاْ إِن تَتَّقُواْ ٱللَّهَ يَجۡعَل لَّكُمۡ فُرۡقَانٗا وَيُكَفِّرۡ عَنكُمۡ سَيِّـَٔاتِكُمۡ وَيَغۡفِرۡ لَكُمۡۗ وَٱللَّهُ ذُو ٱلۡفَضۡلِ ٱلۡعَظِيمِ ﴾
[الأنفَال: 29]

Ya kũ waɗanda suka yi ĩmãni! Idan kun bi Allah da taƙawa, zai sanyã muku mararraba (da tsõro) kuma Ya kankare ƙanãnan zunubanku daga barinku. Kuma Ya gãfartã muku. Kuma Allah ne Ma'abũcin falalã Mai girma

❮ Previous Next ❯

ترجمة: ياأيها الذين آمنوا إن تتقوا الله يجعل لكم فرقانا ويكفر عنكم سيئاتكم, باللغة الهوسا

﴿ياأيها الذين آمنوا إن تتقوا الله يجعل لكم فرقانا ويكفر عنكم سيئاتكم﴾ [الأنفَال: 29]

Abubakar Mahmood Jummi
Ya ku waɗanda suka yi imani! Idan kun bi Allah da taƙawa, zai sanya muku mararraba (da tsoro) kuma Ya kankare ƙananan zunubanku daga barinku. Kuma Ya gafarta muku. Kuma Allah ne Ma'abucin falala Mai girma
Abubakar Mahmoud Gumi
Ya ku waɗanda suka yi imani! Idan kun bi Allah da taƙawa, zai sanya muku mararraba (da tsoro) kuma Ya kankare ƙananan zunubanku daga barinku. Kuma Ya gafarta muku. Kuma Allah ne Ma'abucin falala Mai girma
Abubakar Mahmoud Gumi
Ya kũ waɗanda suka yi ĩmãni! Idan kun bi Allah da taƙawa, zai sanyã muku mararraba (da tsõro) kuma Ya kankare ƙanãnan zunubanku daga barinku. Kuma Ya gãfartã muku. Kuma Allah ne Ma'abũcin falalã Mai girma
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek