Quran with Hausa translation - Surah Al-Anfal ayat 47 - الأنفَال - Page - Juz 10
﴿وَلَا تَكُونُواْ كَٱلَّذِينَ خَرَجُواْ مِن دِيَٰرِهِم بَطَرٗا وَرِئَآءَ ٱلنَّاسِ وَيَصُدُّونَ عَن سَبِيلِ ٱللَّهِۚ وَٱللَّهُ بِمَا يَعۡمَلُونَ مُحِيطٞ ﴾
[الأنفَال: 47]
﴿ولا تكونوا كالذين خرجوا من ديارهم بطرا ورئاء الناس ويصدون عن سبيل﴾ [الأنفَال: 47]
Abubakar Mahmood Jummi Kada ku kasance kamar waɗanda suka fita daga gidajensu,* suna masu alfahari da yin riya ga mutane, kuma suna kangewa daga hanyar Allah. Kuma Allah ne ga abin da suke aikatawa Mai kewayewa |
Abubakar Mahmoud Gumi Kada ku kasance kamar waɗanda suka fita daga gidajensu, suna masu alfahari da yin riya ga mutane, kuma suna kangewa daga hanyar Allah. Kuma Allah ne ga abin da suke aikatawa Mai kewayewa |
Abubakar Mahmoud Gumi Kada ku kasance kamar waɗanda suka fita daga gidãjensu, sunã mãsu alfahari da yin riya ga mutãne, kuma sunã kangẽwa daga hanyar Allah. Kuma Allah ne ga abin da suke aikatãwa Mai kẽwayẽwa |