×

Kuma dã kã gani, a lõkacin da Malã'iku suke karɓar rãyukan waɗanda 8:50 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Anfal ⮕ (8:50) ayat 50 in Hausa

8:50 Surah Al-Anfal ayat 50 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Anfal ayat 50 - الأنفَال - Page - Juz 10

﴿وَلَوۡ تَرَىٰٓ إِذۡ يَتَوَفَّى ٱلَّذِينَ كَفَرُواْ ٱلۡمَلَٰٓئِكَةُ يَضۡرِبُونَ وُجُوهَهُمۡ وَأَدۡبَٰرَهُمۡ وَذُوقُواْ عَذَابَ ٱلۡحَرِيقِ ﴾
[الأنفَال: 50]

Kuma dã kã gani, a lõkacin da Malã'iku suke karɓar rãyukan waɗanda suka kãfirta, sunã dukar fuskõkinsu da ɗuwãwunsu, kuma suna cẽwa: "Ku ɗanɗani azãbar Gõbara

❮ Previous Next ❯

ترجمة: ولو ترى إذ يتوفى الذين كفروا الملائكة يضربون وجوههم وأدبارهم وذوقوا عذاب, باللغة الهوسا

﴿ولو ترى إذ يتوفى الذين كفروا الملائكة يضربون وجوههم وأدبارهم وذوقوا عذاب﴾ [الأنفَال: 50]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma da ka gani, a lokacin da Mala'iku suke karɓar rayukan waɗanda suka kafirta, suna dukar fuskokinsu da ɗuwawunsu, kuma suna cewa: "Ku ɗanɗani azabar Gobara
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma da ka gani, a lokacin da Mala'iku suke karɓar rayukan waɗanda suka kafirta, suna dukar fuskokinsu da ɗuwawunsu, kuma suna cewa: "Ku ɗanɗani azabar Gobara
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma dã kã gani, a lõkacin da Malã'iku suke karɓar rãyukan waɗanda suka kãfirta, sunã dukar fuskõkinsu da ɗuwãwunsu, kuma suna cẽwa: "Ku ɗanɗani azãbar Gõbara
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek