×

Ya kai Annabi! Ka ce wa wanda yake a cikin hannãyenku daga 8:70 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Anfal ⮕ (8:70) ayat 70 in Hausa

8:70 Surah Al-Anfal ayat 70 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Anfal ayat 70 - الأنفَال - Page - Juz 10

﴿يَٰٓأَيُّهَا ٱلنَّبِيُّ قُل لِّمَن فِيٓ أَيۡدِيكُم مِّنَ ٱلۡأَسۡرَىٰٓ إِن يَعۡلَمِ ٱللَّهُ فِي قُلُوبِكُمۡ خَيۡرٗا يُؤۡتِكُمۡ خَيۡرٗا مِّمَّآ أُخِذَ مِنكُمۡ وَيَغۡفِرۡ لَكُمۡۚ وَٱللَّهُ غَفُورٞ رَّحِيمٞ ﴾
[الأنفَال: 70]

Ya kai Annabi! Ka ce wa wanda yake a cikin hannãyenku daga kãmammu: "Idan Allah Ya san akwai wani alhẽri a cikin zukãtanku, zai kawo muku mafi alhẽri daga abin da aka karɓa daga gare ku, kuma Ya yi muku gãfara. Kuma Allah ne Mai gãfara, Mai jin ƙai

❮ Previous Next ❯

ترجمة: ياأيها النبي قل لمن في أيديكم من الأسرى إن يعلم الله في, باللغة الهوسا

﴿ياأيها النبي قل لمن في أيديكم من الأسرى إن يعلم الله في﴾ [الأنفَال: 70]

Abubakar Mahmood Jummi
Ya kai Annabi! Ka ce wa wanda yake a cikin hannayenku daga kamammu: "Idan Allah Ya san akwai wani alheri a cikin zukatanku, zai kawo muku mafi alheri daga abin da aka karɓa daga gare ku, kuma Ya yi muku gafara. Kuma Allah ne Mai gafara, Mai jin ƙai
Abubakar Mahmoud Gumi
Ya kai Annabi! Ka ce wa wanda yake a cikin hannayenku daga kamammu: "Idan Allah Ya san akwai wani alheri a cikin zukatanku, zai kawo muku mafi alheri daga abin da aka karɓa daga gare ku, kuma Ya yi muku gafara. Kuma Allah ne Mai gafara, Mai jin ƙai
Abubakar Mahmoud Gumi
Ya kai Annabi! Ka ce wa wanda yake a cikin hannãyenku daga kãmammu: "Idan Allah Ya san akwai wani alhẽri a cikin zukãtanku, zai kawo muku mafi alhẽri daga abin da aka karɓa daga gare ku, kuma Ya yi muku gãfara. Kuma Allah ne Mai gãfara, Mai jin ƙai
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek