×

Kuma daga waɗanda suke a gẽfenku daga ƙauyãwa akwai munãfukai,* haka kuma 9:101 Hausa translation

Quran infoHausaSurah At-Taubah ⮕ (9:101) ayat 101 in Hausa

9:101 Surah At-Taubah ayat 101 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah At-Taubah ayat 101 - التوبَة - Page - Juz 11

﴿وَمِمَّنۡ حَوۡلَكُم مِّنَ ٱلۡأَعۡرَابِ مُنَٰفِقُونَۖ وَمِنۡ أَهۡلِ ٱلۡمَدِينَةِ مَرَدُواْ عَلَى ٱلنِّفَاقِ لَا تَعۡلَمُهُمۡۖ نَحۡنُ نَعۡلَمُهُمۡۚ سَنُعَذِّبُهُم مَّرَّتَيۡنِ ثُمَّ يُرَدُّونَ إِلَىٰ عَذَابٍ عَظِيمٖ ﴾
[التوبَة: 101]

Kuma daga waɗanda suke a gẽfenku daga ƙauyãwa akwai munãfukai,* haka kuma daga mutãnen Madnĩa. Sun gõge a kan munãfunci, bã ka sanin su, Mũ ne Muke sanin su. zã Mu yi musu azãba sau biyu, sa'an nan a mayar da su zuwa ga azãba mai girma

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وممن حولكم من الأعراب منافقون ومن أهل المدينة مردوا على النفاق لا, باللغة الهوسا

﴿وممن حولكم من الأعراب منافقون ومن أهل المدينة مردوا على النفاق لا﴾ [التوبَة: 101]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma daga waɗanda suke a gefenku daga ƙauyawa akwai munafukai,* haka kuma daga mutanen Madnia. Sun goge a kan munafunci, ba ka sanin su, Mu ne Muke sanin su. za Mu yi musu azaba sau biyu, sa'an nan a mayar da su zuwa ga azaba mai girma
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma daga waɗanda suke a gefenku daga ƙauyawa akwai munafukai, haka kuma daga mutanen Madnia. Sun goge a kan munafunci, ba ka sanin su, Mu ne Muke sanin su. za Mu yi musu azaba sau biyu, sa'an nan a mayar da su zuwa ga azaba mai girma
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma daga waɗanda suke a gẽfenku daga ƙauyãwa akwai munãfukai, haka kuma daga mutãnen Madnĩa. Sun gõge a kan munãfunci, bã ka sanin su, Mũ ne Muke sanin su. zã Mu yi musu azãba sau biyu, sa'an nan a mayar da su zuwa ga azãba mai girma
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek