×

Kuma Allah bai kasance mai ɓatar da mutãne a bãyan Yã shiryar 9:115 Hausa translation

Quran infoHausaSurah At-Taubah ⮕ (9:115) ayat 115 in Hausa

9:115 Surah At-Taubah ayat 115 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah At-Taubah ayat 115 - التوبَة - Page - Juz 11

﴿وَمَا كَانَ ٱللَّهُ لِيُضِلَّ قَوۡمَۢا بَعۡدَ إِذۡ هَدَىٰهُمۡ حَتَّىٰ يُبَيِّنَ لَهُم مَّا يَتَّقُونَۚ إِنَّ ٱللَّهَ بِكُلِّ شَيۡءٍ عَلِيمٌ ﴾
[التوبَة: 115]

Kuma Allah bai kasance mai ɓatar da mutãne a bãyan Yã shiryar da su ba, sai Ya bayyanã musu abin da zã su yi taƙawa da shi. Lalle ne Alllh, ga kõme, Masani ne

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وما كان الله ليضل قوما بعد إذ هداهم حتى يبين لهم ما, باللغة الهوسا

﴿وما كان الله ليضل قوما بعد إذ هداهم حتى يبين لهم ما﴾ [التوبَة: 115]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma Allah bai kasance mai ɓatar da mutane a bayan Ya shiryar da su ba, sai Ya bayyana musu abin da za su yi taƙawa da shi. Lalle ne Alllh, ga kome, Masani ne
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma Allah bai kasance mai ɓatar da mutane a bayan Ya shiryar da su ba, sai Ya bayyana musu abin da za su yi taƙawa da shi. Lalle ne Alllh, ga kome, Masani ne
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma Allah bai kasance mai ɓatar da mutãne a bãyan Yã shiryar da su ba, sai Ya bayyanã musu abin da zã su yi taƙawa da shi. Lalle ne Alllh, ga kõme, Masani ne
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek