×

Lalle ne Allah Yanã* da mulkin sammai da ƙasa, Yanã rãyarwa kuma 9:116 Hausa translation

Quran infoHausaSurah At-Taubah ⮕ (9:116) ayat 116 in Hausa

9:116 Surah At-Taubah ayat 116 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah At-Taubah ayat 116 - التوبَة - Page - Juz 11

﴿إِنَّ ٱللَّهَ لَهُۥ مُلۡكُ ٱلسَّمَٰوَٰتِ وَٱلۡأَرۡضِۖ يُحۡيِۦ وَيُمِيتُۚ وَمَا لَكُم مِّن دُونِ ٱللَّهِ مِن وَلِيّٖ وَلَا نَصِيرٖ ﴾
[التوبَة: 116]

Lalle ne Allah Yanã* da mulkin sammai da ƙasa, Yanã rãyarwa kuma Yanã matarwa. Kuma bã ku da wani masõyi, kuma bã ku da mataimaki, baicin Allah

❮ Previous Next ❯

ترجمة: إن الله له ملك السموات والأرض يحيي ويميت وما لكم من دون, باللغة الهوسا

﴿إن الله له ملك السموات والأرض يحيي ويميت وما لكم من دون﴾ [التوبَة: 116]

Abubakar Mahmood Jummi
Lalle ne Allah Yana* da mulkin sammai da ƙasa, Yana rayarwa kuma Yana matarwa. Kuma ba ku da wani masoyi, kuma ba ku da mataimaki, baicin Allah
Abubakar Mahmoud Gumi
Lalle ne Allah Yana da mulkin sammai da ƙasa, Yana rayarwa kuma Yana matarwa. Kuma ba ku da wani masoyi, kuma ba ku da mataimaki, baicin Allah
Abubakar Mahmoud Gumi
Lalle ne Allah Yanã da mulkin sammai da ƙasa, Yanã rãyarwa kuma Yanã matarwa. Kuma bã ku da wani masõyi, kuma bã ku da mataimaki, baicin Allah
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek