×

Kuma idan haƙĩƙa, aka saukar da wata sũra, sai sãshensu ya yi 9:127 Hausa translation

Quran infoHausaSurah At-Taubah ⮕ (9:127) ayat 127 in Hausa

9:127 Surah At-Taubah ayat 127 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah At-Taubah ayat 127 - التوبَة - Page - Juz 11

﴿وَإِذَا مَآ أُنزِلَتۡ سُورَةٞ نَّظَرَ بَعۡضُهُمۡ إِلَىٰ بَعۡضٍ هَلۡ يَرَىٰكُم مِّنۡ أَحَدٖ ثُمَّ ٱنصَرَفُواْۚ صَرَفَ ٱللَّهُ قُلُوبَهُم بِأَنَّهُمۡ قَوۡمٞ لَّا يَفۡقَهُونَ ﴾
[التوبَة: 127]

Kuma idan haƙĩƙa, aka saukar da wata sũra, sai sãshensu ya yi dũbi zuwa ga wani sãshe, (su ce): "Shin, wani mutum yanã ganin ku?" Sa'an nan kuma sai su jũya. Allah Ya jũyar da zukãtan su, dõmin, haƙĩƙa sũ mutãne ne, bã su fahimta

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وإذا ما أنـزلت سورة نظر بعضهم إلى بعض هل يراكم من أحد, باللغة الهوسا

﴿وإذا ما أنـزلت سورة نظر بعضهم إلى بعض هل يراكم من أحد﴾ [التوبَة: 127]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma idan haƙiƙa, aka saukar da wata sura, sai sashensu ya yi dubi zuwa ga wani sashe, (su ce): "Shin, wani mutum yana ganin ku?" Sa'an nan kuma sai su juya. Allah Ya juyar da zukatan su, domin, haƙiƙa su mutane ne, ba su fahimta
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma idan haƙiƙa, aka saukar da wata sura, sai sashensu ya yi dubi zuwa ga wani sashe, (su ce): "Shin, wani mutum yana ganin ku?" Sa'an nan kuma sai su juya. Allah Ya juyar da zukatansu, domin, haƙiƙa su mutane ne, ba su fahimta
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma idan haƙĩƙa, aka saukar da wata sũra, sai sãshensu ya yi dũbi zuwa ga wani sãshe, (su ce): "Shin, wani mutum yanã ganin ku?" Sa'an nan kuma sai su jũya. Allah Ya jũyar da zukãtansu, dõmin, haƙĩƙa sũ mutãne ne, bã su fahimta
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek