×

Sa'an nan kuma Allah Ya saukar da natsuwarSa a kan ManzonSa kuma 9:26 Hausa translation

Quran infoHausaSurah At-Taubah ⮕ (9:26) ayat 26 in Hausa

9:26 Surah At-Taubah ayat 26 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah At-Taubah ayat 26 - التوبَة - Page - Juz 10

﴿ثُمَّ أَنزَلَ ٱللَّهُ سَكِينَتَهُۥ عَلَىٰ رَسُولِهِۦ وَعَلَى ٱلۡمُؤۡمِنِينَ وَأَنزَلَ جُنُودٗا لَّمۡ تَرَوۡهَا وَعَذَّبَ ٱلَّذِينَ كَفَرُواْۚ وَذَٰلِكَ جَزَآءُ ٱلۡكَٰفِرِينَ ﴾
[التوبَة: 26]

Sa'an nan kuma Allah Ya saukar da natsuwarSa a kan ManzonSa kuma a kan mũminai, kuma Ya saukar da rundunõni waɗanda ba ku gan su ba, kuma Ya azabtar da waɗan da suka kãfirta: Wancan ne sakamakon kãfirai

❮ Previous Next ❯

ترجمة: ثم أنـزل الله سكينته على رسوله وعلى المؤمنين وأنـزل جنودا لم تروها, باللغة الهوسا

﴿ثم أنـزل الله سكينته على رسوله وعلى المؤمنين وأنـزل جنودا لم تروها﴾ [التوبَة: 26]

Abubakar Mahmood Jummi
Sa'an nan kuma Allah Ya saukar da natsuwarSa a kan ManzonSa kuma a kan muminai, kuma Ya saukar da rundunoni waɗanda ba ku gan su ba, kuma Ya azabtar da waɗan da suka kafirta: Wancan ne sakamakon kafirai
Abubakar Mahmoud Gumi
Sa'an nan kuma Allah Ya saukar da natsuwarSa a kan ManzonSa kuma a kan muminai, kuma Ya saukar da rundunoni waɗanda ba ku gan su ba, kuma Ya azabtar da waɗanda suka kafirta: Wancan ne sakamakon kafirai
Abubakar Mahmoud Gumi
Sa'an nan kuma Allah Ya saukar da natsuwarSa a kan ManzonSa kuma a kan mũminai, kuma Ya saukar da rundunõni waɗanda ba ku gan su ba, kuma Ya azabtar da waɗanda suka kãfirta: Wancan ne sakamakon kãfirai
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek