×

Sa'an nan kuma Allah Ya karɓi tũba daga bãyan wancanan ka wanda 9:27 Hausa translation

Quran infoHausaSurah At-Taubah ⮕ (9:27) ayat 27 in Hausa

9:27 Surah At-Taubah ayat 27 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah At-Taubah ayat 27 - التوبَة - Page - Juz 10

﴿ثُمَّ يَتُوبُ ٱللَّهُ مِنۢ بَعۡدِ ذَٰلِكَ عَلَىٰ مَن يَشَآءُۗ وَٱللَّهُ غَفُورٞ رَّحِيمٞ ﴾
[التوبَة: 27]

Sa'an nan kuma Allah Ya karɓi tũba daga bãyan wancanan ka wanda Ya so. Kuma Allah ne Mai gãfara, Mai rahama

❮ Previous Next ❯

ترجمة: ثم يتوب الله من بعد ذلك على من يشاء والله غفور رحيم, باللغة الهوسا

﴿ثم يتوب الله من بعد ذلك على من يشاء والله غفور رحيم﴾ [التوبَة: 27]

Abubakar Mahmood Jummi
Sa'an nan kuma Allah Ya karɓi tuba daga bayan wancanan ka wanda Ya so. Kuma Allah ne Mai gafara, Mai rahama
Abubakar Mahmoud Gumi
Sa'an nan kuma Allah Ya karɓi tuba daga bayan wancana kan wanda Ya so. Kuma Allah ne Mai gafara, Mai rahama
Abubakar Mahmoud Gumi
Sa'an nan kuma Allah Ya karɓi tũba daga bãyan wancana kan wanda Ya so. Kuma Allah ne Mai gãfara, Mai rahama
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek