×

Sunã nufin su bice hasken Allah da bãkunãnsu. Kuma Allah Yanã ki, 9:32 Hausa translation

Quran infoHausaSurah At-Taubah ⮕ (9:32) ayat 32 in Hausa

9:32 Surah At-Taubah ayat 32 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah At-Taubah ayat 32 - التوبَة - Page - Juz 10

﴿يُرِيدُونَ أَن يُطۡفِـُٔواْ نُورَ ٱللَّهِ بِأَفۡوَٰهِهِمۡ وَيَأۡبَى ٱللَّهُ إِلَّآ أَن يُتِمَّ نُورَهُۥ وَلَوۡ كَرِهَ ٱلۡكَٰفِرُونَ ﴾
[التوبَة: 32]

Sunã nufin su bice hasken Allah da bãkunãnsu. Kuma Allah Yanã ki, fãce dai Ya cika haskenSa, kuma kõ da kãfirai sun ƙi

❮ Previous Next ❯

ترجمة: يريدون أن يطفئوا نور الله بأفواههم ويأبى الله إلا أن يتم نوره, باللغة الهوسا

﴿يريدون أن يطفئوا نور الله بأفواههم ويأبى الله إلا أن يتم نوره﴾ [التوبَة: 32]

Abubakar Mahmood Jummi
Suna nufin su bice hasken Allah da bakunansu. Kuma Allah Yana ki, face dai Ya cika haskenSa, kuma ko da kafirai sun ƙi
Abubakar Mahmoud Gumi
Suna nufin su bice hasken Allah da bakunansu. Kuma Allah Yana ki, face dai Ya cika haskenSa, kuma ko da kafirai sun ƙi
Abubakar Mahmoud Gumi
Sunã nufin su bice hasken Allah da bãkunãnsu. Kuma Allah Yanã ki, fãce dai Ya cika haskenSa, kuma kõ da kãfirai sun ƙi
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek