×

Dã sunã sãmun mafaka kõ kuwa waɗansu ɓulõli, kõ kuwa wani mashigi, 9:57 Hausa translation

Quran infoHausaSurah At-Taubah ⮕ (9:57) ayat 57 in Hausa

9:57 Surah At-Taubah ayat 57 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah At-Taubah ayat 57 - التوبَة - Page - Juz 10

﴿لَوۡ يَجِدُونَ مَلۡجَـًٔا أَوۡ مَغَٰرَٰتٍ أَوۡ مُدَّخَلٗا لَّوَلَّوۡاْ إِلَيۡهِ وَهُمۡ يَجۡمَحُونَ ﴾
[التوبَة: 57]

Dã sunã sãmun mafaka kõ kuwa waɗansu ɓulõli, kõ kuwa wani mashigi, da sun, jũya zuwa gare shi, kuma suna gaggawar shiga

❮ Previous Next ❯

ترجمة: لو يجدون ملجأ أو مغارات أو مدخلا لولوا إليه وهم يجمحون, باللغة الهوسا

﴿لو يجدون ملجأ أو مغارات أو مدخلا لولوا إليه وهم يجمحون﴾ [التوبَة: 57]

Abubakar Mahmood Jummi
Da suna samun mafaka ko kuwa waɗansu ɓuloli, ko kuwa wani mashigi, da sun, juya zuwa gare shi, kuma suna gaggawar shiga
Abubakar Mahmoud Gumi
Da suna samun mafaka ko kuwa waɗansu ɓuloli, ko kuwa wani mashigi, da sun, juya zuwa gare shi, kuma suna gaggawar shiga
Abubakar Mahmoud Gumi
Dã sunã sãmun mafaka kõ kuwa waɗansu ɓulõli, kõ kuwa wani mashigi, da sun, jũya zuwa gare shi, kuma suna gaggawar shiga
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek