×

Kuma dã dai su lalle sun yarda da abin da Allah Ya 9:59 Hausa translation

Quran infoHausaSurah At-Taubah ⮕ (9:59) ayat 59 in Hausa

9:59 Surah At-Taubah ayat 59 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah At-Taubah ayat 59 - التوبَة - Page - Juz 10

﴿وَلَوۡ أَنَّهُمۡ رَضُواْ مَآ ءَاتَىٰهُمُ ٱللَّهُ وَرَسُولُهُۥ وَقَالُواْ حَسۡبُنَا ٱللَّهُ سَيُؤۡتِينَا ٱللَّهُ مِن فَضۡلِهِۦ وَرَسُولُهُۥٓ إِنَّآ إِلَى ٱللَّهِ رَٰغِبُونَ ﴾
[التوبَة: 59]

Kuma dã dai su lalle sun yarda da abin da Allah Ya bã su, da ManzonSa kuma suka ce: "Ma'ishinmu Allah ne, zai kãwo mana daga falalarSa kuma ManzõnSa (zai bã mu). Lalle ne mũ, zuwa ga Allah mãsu kwaɗayi ne

❮ Previous Next ❯

ترجمة: ولو أنهم رضوا ما آتاهم الله ورسوله وقالوا حسبنا الله سيؤتينا الله, باللغة الهوسا

﴿ولو أنهم رضوا ما آتاهم الله ورسوله وقالوا حسبنا الله سيؤتينا الله﴾ [التوبَة: 59]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma da dai su lalle sun yarda da abin da Allah Ya ba su, da ManzonSa kuma suka ce: "Ma'ishinmu Allah ne, zai kawo mana daga falalarSa kuma ManzonSa (zai ba mu). Lalle ne mu, zuwa ga Allah masu kwaɗayi ne
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma da dai su lalle sun yarda da abin da Allah Ya ba su, da ManzonSa kuma suka ce: "Ma'ishinmu Allah ne, zai kawo mana daga falalarSa kuma ManzonSa (zai ba mu). Lalle ne mu, zuwa ga Allah masu kwaɗayi ne
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma dã dai su lalle sun yarda da abin da Allah Ya bã su, da ManzonSa kuma suka ce: "Ma'ishinmu Allah ne, zai kãwo mana daga falalarSa kuma ManzõnSa (zai bã mu). Lalle ne mũ, zuwa ga Allah mãsu kwaɗayi ne
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek