×

Kuma ba a umarce su da kome ba fãce bauta wa Allah 98:5 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Bayyinah ⮕ (98:5) ayat 5 in Hausa

98:5 Surah Al-Bayyinah ayat 5 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Bayyinah ayat 5 - البَينَة - Page - Juz 30

﴿وَمَآ أُمِرُوٓاْ إِلَّا لِيَعۡبُدُواْ ٱللَّهَ مُخۡلِصِينَ لَهُ ٱلدِّينَ حُنَفَآءَ وَيُقِيمُواْ ٱلصَّلَوٰةَ وَيُؤۡتُواْ ٱلزَّكَوٰةَۚ وَذَٰلِكَ دِينُ ٱلۡقَيِّمَةِ ﴾
[البَينَة: 5]

Kuma ba a umarce su da kome ba fãce bauta wa Allah suna mãsu tsarkake addinin gare Shi, mãsu karkata zuwa ga addinin gaskiya, kuma su tsai da salla kuma su bãyar da zakka, kuma wannan shi ne addinin waɗanda suke a kan hanyar ƙwarai

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وما أمروا إلا ليعبدوا الله مخلصين له الدين حنفاء ويقيموا الصلاة ويؤتوا, باللغة الهوسا

﴿وما أمروا إلا ليعبدوا الله مخلصين له الدين حنفاء ويقيموا الصلاة ويؤتوا﴾ [البَينَة: 5]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma ba a umarce su da kome ba face bauta wa Allah suna masu tsarkake addinin gare Shi, masu karkata zuwa ga addinin gaskiya, kuma su tsai da salla kuma su bayar da zakka, kuma wannan shi ne addinin waɗanda suke a kan hanyar ƙwarai
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma ba a umarce su da kome ba face bauta wa Allah suna masu tsarkake addinin gare Shi, masu karkata zuwa ga addinin gaskiya, kuma su tsai da salla kuma su bayar da zakka, kuma wannan shi ne addinin waɗanda suke a kan hanyar ƙwarai
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma ba a umarce su da kome ba fãce bauta wa Allah suna mãsu tsarkake addinin gare Shi, mãsu karkata zuwa ga addinin gaskiya, kuma su tsai da salla kuma su bãyar da zakka, kuma wannan shi ne addinin waɗanda suke a kan hanyar ƙwarai
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek