×

Lalle ne waɗanda suka kafirta daga mutanen Littafi da mushirikai sana cikin 98:6 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Bayyinah ⮕ (98:6) ayat 6 in Hausa

98:6 Surah Al-Bayyinah ayat 6 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Bayyinah ayat 6 - البَينَة - Page - Juz 30

﴿إِنَّ ٱلَّذِينَ كَفَرُواْ مِنۡ أَهۡلِ ٱلۡكِتَٰبِ وَٱلۡمُشۡرِكِينَ فِي نَارِ جَهَنَّمَ خَٰلِدِينَ فِيهَآۚ أُوْلَٰٓئِكَ هُمۡ شَرُّ ٱلۡبَرِيَّةِ ﴾
[البَينَة: 6]

Lalle ne waɗanda suka kafirta daga mutanen Littafi da mushirikai sana cikin wutar Jahannama suna madawwama a cikinta. Waɗannan su ne mafi ashararancin tãlikai

❮ Previous Next ❯

ترجمة: إن الذين كفروا من أهل الكتاب والمشركين في نار جهنم خالدين فيها, باللغة الهوسا

﴿إن الذين كفروا من أهل الكتاب والمشركين في نار جهنم خالدين فيها﴾ [البَينَة: 6]

Abubakar Mahmood Jummi
Lalle ne waɗanda suka kafirta daga mutanen Littafi da mushirikai sana cikin wutar Jahannama suna madawwama a cikinta. Waɗannan su ne mafi ashararancin talikai
Abubakar Mahmoud Gumi
Lalle ne waɗanda suka kafirta daga mutanen Littafi da mushirikai sana cikin wutar Jahannama suna madawwama a cikinta. Waɗannan su ne mafi ashararancin talikai
Abubakar Mahmoud Gumi
Lalle ne waɗanda suka kafirta daga mutanen Littafi da mushirikai sana cikin wutar Jahannama suna madawwama a cikinta. Waɗannan su ne mafi ashararancin tãlikai
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek