×

Kuma lalle ne, haƙĩƙa, an yi izgili da Manzanni kãfinka, sai Na 13:32 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Ar-Ra‘d ⮕ (13:32) ayat 32 in Hausa

13:32 Surah Ar-Ra‘d ayat 32 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Ar-Ra‘d ayat 32 - الرَّعد - Page - Juz 13

﴿وَلَقَدِ ٱسۡتُهۡزِئَ بِرُسُلٖ مِّن قَبۡلِكَ فَأَمۡلَيۡتُ لِلَّذِينَ كَفَرُواْ ثُمَّ أَخَذۡتُهُمۡۖ فَكَيۡفَ كَانَ عِقَابِ ﴾
[الرَّعد: 32]

Kuma lalle ne, haƙĩƙa, an yi izgili da Manzanni kãfinka, sai Na yi jinkiri ga waɗanda suka kãfirta, sa'an nan Na kãma su. To, yãya uƙũbãta take

❮ Previous Next ❯

ترجمة: ولقد استهزئ برسل من قبلك فأمليت للذين كفروا ثم أخذتهم فكيف كان, باللغة الهوسا

﴿ولقد استهزئ برسل من قبلك فأمليت للذين كفروا ثم أخذتهم فكيف كان﴾ [الرَّعد: 32]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma lalle ne, haƙiƙa, an yi izgili da Manzanni kafinka, sai Na yi jinkiri ga waɗanda suka kafirta, sa'an nan Na kama su. To, yaya uƙubata take
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma lalle ne, haƙiƙa, an yi izgili da Manzanni kafinka, sai Na yi jinkiri ga waɗanda suka kafirta, sa'an nan Na kama su. To, yaya uƙubata take
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma lalle ne, haƙĩƙa, an yi izgili da Manzanni kãfinka, sai Na yi jinkiri ga waɗanda suka kãfirta, sa'an nan Na kãma su. To, yãya uƙũbãta take
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek