Quran with Hausa translation - Surah Al-hijr ayat 4 - الحِجر - Page - Juz 14
﴿وَمَآ أَهۡلَكۡنَا مِن قَرۡيَةٍ إِلَّا وَلَهَا كِتَابٞ مَّعۡلُومٞ ﴾
[الحِجر: 4]
﴿وما أهلكنا من قرية إلا ولها كتاب معلوم﴾ [الحِجر: 4]
Abubakar Mahmood Jummi Kuma ba Mu halakar da wata alƙarya ba face tana da littafi sananne |
Abubakar Mahmoud Gumi Kuma ba Mu halakar da wata alƙarya ba face tana da littafi sananne |
Abubakar Mahmoud Gumi Kuma ba Mu halakar da wata alƙarya ba fãce tanã da littafi sananne |