Quran with Hausa translation - Surah Al-hijr ayat 67 - الحِجر - Page - Juz 14
﴿وَجَآءَ أَهۡلُ ٱلۡمَدِينَةِ يَسۡتَبۡشِرُونَ ﴾ 
[الحِجر: 67]
﴿وجاء أهل المدينة يستبشرون﴾ [الحِجر: 67]
| Abubakar Mahmood Jummi Kuma mutanen alƙaryar suka je suna masu bushara  | 
| Abubakar Mahmoud Gumi Kuma mutanen alƙaryar suka je suna masu bushara  | 
| Abubakar Mahmoud Gumi Kuma mutãnen alƙaryar suka je sunã mãsu bushãra  |