×

Sa'an nan kuma lalle ne Ubangijinka ga waɗanda suka yi hijirã daga 16:110 Hausa translation

Quran infoHausaSurah An-Nahl ⮕ (16:110) ayat 110 in Hausa

16:110 Surah An-Nahl ayat 110 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah An-Nahl ayat 110 - النَّحل - Page - Juz 14

﴿ثُمَّ إِنَّ رَبَّكَ لِلَّذِينَ هَاجَرُواْ مِنۢ بَعۡدِ مَا فُتِنُواْ ثُمَّ جَٰهَدُواْ وَصَبَرُوٓاْ إِنَّ رَبَّكَ مِنۢ بَعۡدِهَا لَغَفُورٞ رَّحِيمٞ ﴾
[النَّحل: 110]

Sa'an nan kuma lalle ne Ubangijinka ga waɗanda suka yi hijirã daga bãyan an fitine su, sa'an nan kuma suka yi jihãdi, kuma suka yi haƙuri, lalle ne Ubangijinka, daga bãyanta haƙĩƙa Mai gãfara ne, Mai jin ƙai

❮ Previous Next ❯

ترجمة: ثم إن ربك للذين هاجروا من بعد ما فتنوا ثم جاهدوا وصبروا, باللغة الهوسا

﴿ثم إن ربك للذين هاجروا من بعد ما فتنوا ثم جاهدوا وصبروا﴾ [النَّحل: 110]

Abubakar Mahmood Jummi
Sa'an nan kuma lalle ne Ubangijinka ga waɗanda suka yi hijira daga bayan an fitine su, sa'an nan kuma suka yi jihadi, kuma suka yi haƙuri, lalle ne Ubangijinka, daga bayanta haƙiƙa Mai gafara ne, Mai jin ƙai
Abubakar Mahmoud Gumi
Sa'an nan kuma lalle ne Ubangijinka ga waɗanda suka yi hijira daga bayan an fitine su, sa'an nan kuma suka yi jihadi, kuma suka yi haƙuri, lalle ne Ubangijinka, daga bayanta haƙiƙa Mai gafara ne, Mai jin ƙai
Abubakar Mahmoud Gumi
Sa'an nan kuma lalle ne Ubangijinka ga waɗanda suka yi hijirã daga bãyan an fitine su, sa'an nan kuma suka yi jihãdi, kuma suka yi haƙuri, lalle ne Ubangijinka, daga bãyanta haƙĩƙa Mai gãfara ne, Mai jin ƙai
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek