×

Kuma aka ce wa waɗanda suka yi taƙawa, "Mẽne ne Ubangijinku Ya 16:30 Hausa translation

Quran infoHausaSurah An-Nahl ⮕ (16:30) ayat 30 in Hausa

16:30 Surah An-Nahl ayat 30 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah An-Nahl ayat 30 - النَّحل - Page - Juz 14

﴿۞ وَقِيلَ لِلَّذِينَ ٱتَّقَوۡاْ مَاذَآ أَنزَلَ رَبُّكُمۡۚ قَالُواْ خَيۡرٗاۗ لِّلَّذِينَ أَحۡسَنُواْ فِي هَٰذِهِ ٱلدُّنۡيَا حَسَنَةٞۚ وَلَدَارُ ٱلۡأٓخِرَةِ خَيۡرٞۚ وَلَنِعۡمَ دَارُ ٱلۡمُتَّقِينَ ﴾
[النَّحل: 30]

Kuma aka ce wa waɗanda suka yi taƙawa, "Mẽne ne Ubangijinku Ya saukar?" Suka ce, "Alhẽri Ya saukar, ga waɗanda suka kyautata a cikin wannan dũniya akwai wani abu mai kyau, kuma haƙĩƙa, Lãhira ce mafi alhẽri." Kuma haƙĩƙa, mãdalla da gidan mãsu taƙawa

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وقيل للذين اتقوا ماذا أنـزل ربكم قالوا خيرا للذين أحسنوا في هذه, باللغة الهوسا

﴿وقيل للذين اتقوا ماذا أنـزل ربكم قالوا خيرا للذين أحسنوا في هذه﴾ [النَّحل: 30]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma aka ce wa waɗanda suka yi taƙawa, "Mene ne Ubangijinku Ya saukar?" Suka ce, "Alheri Ya saukar, ga waɗanda suka kyautata a cikin wannan duniya akwai wani abu mai kyau, kuma haƙiƙa, Lahira ce mafi alheri." Kuma haƙiƙa, madalla da gidan masu taƙawa
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma aka ce wa waɗanda suka yi taƙawa, "Mene ne Ubangijinku Ya saukar?" Suka ce, "Alheri Ya saukar, ga waɗanda suka kyautata a cikin wannan duniya akwai wani abu mai kyau, kuma haƙiƙa, Lahira ce mafi alheri." Kuma haƙiƙa, madalla da gidan masu taƙawa
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma aka ce wa waɗanda suka yi taƙawa, "Mẽne ne Ubangijinku Ya saukar?" Suka ce, "Alhẽri Ya saukar, ga waɗanda suka kyautata a cikin wannan dũniya akwai wani abu mai kyau, kuma haƙĩƙa, Lãhira ce mafi alhẽri." Kuma haƙĩƙa, mãdalla da gidan mãsu taƙawa
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek