Quran with Hausa translation - Surah An-Nahl ayat 70 - النَّحل - Page - Juz 14
﴿وَٱللَّهُ خَلَقَكُمۡ ثُمَّ يَتَوَفَّىٰكُمۡۚ وَمِنكُم مَّن يُرَدُّ إِلَىٰٓ أَرۡذَلِ ٱلۡعُمُرِ لِكَيۡ لَا يَعۡلَمَ بَعۡدَ عِلۡمٖ شَيۡـًٔاۚ إِنَّ ٱللَّهَ عَلِيمٞ قَدِيرٞ ﴾
[النَّحل: 70]
﴿والله خلقكم ثم يتوفاكم ومنكم من يرد إلى أرذل العمر لكي لا﴾ [النَّحل: 70]
Abubakar Mahmood Jummi Kuma Allah ne Ya halicce ku, sa'an nan Yana karɓar rayukanku, kuma daga gare ku akwai wanda ake mayarwa zuwa ga mafi ƙasƙncin rayuwa, domin kada ya san kome a bayan da ya zama mai ilmi. Lalle Allah ne Masani Mai ikon yi |
Abubakar Mahmoud Gumi Kuma Allah ne Ya halicce ku, sa'an nan Yana karɓar rayukanku, kuma daga gare ku akwai wanda ake mayarwa zuwa ga mafi ƙasƙncin rayuwa, domin kada ya san kome a bayan da ya zama mai ilmi. Lalle Allah ne Masani Mai ikon yi |
Abubakar Mahmoud Gumi Kuma Allah ne Ya halicce ku, sa'an nan Yanã karɓar rãyukanku, kuma daga gare ku akwai wanda ake mayarwã zuwa ga mafi ƙasƙncin rãyuwa, dõmin kada ya san kõme a bãyan dã ya zama mai ilmi. Lalle Allah ne Masani Mai ĩkon yi |