×

Kuma ka ce: "Gõdiyã* ta tabbata ga Allah wanda bai riƙi ɗã 17:111 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Isra’ ⮕ (17:111) ayat 111 in Hausa

17:111 Surah Al-Isra’ ayat 111 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Isra’ ayat 111 - الإسرَاء - Page - Juz 15

﴿وَقُلِ ٱلۡحَمۡدُ لِلَّهِ ٱلَّذِي لَمۡ يَتَّخِذۡ وَلَدٗا وَلَمۡ يَكُن لَّهُۥ شَرِيكٞ فِي ٱلۡمُلۡكِ وَلَمۡ يَكُن لَّهُۥ وَلِيّٞ مِّنَ ٱلذُّلِّۖ وَكَبِّرۡهُ تَكۡبِيرَۢا ﴾
[الإسرَاء: 111]

Kuma ka ce: "Gõdiyã* ta tabbata ga Allah wanda bai riƙi ɗã ba kuma abõkin tãrayya bai kasance a gare Shi ba a cikin mulkinSa, kuma wani masõyi sabõda wulãkancin bai kasance a gare Shi ba." Kuma ka girmama Shi, girmamãwa

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وقل الحمد لله الذي لم يتخذ ولدا ولم يكن له شريك في, باللغة الهوسا

﴿وقل الحمد لله الذي لم يتخذ ولدا ولم يكن له شريك في﴾ [الإسرَاء: 111]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma ka ce: "Godiya* ta tabbata ga Allah wanda bai riƙi ɗa ba kuma abokin tarayya bai kasance a gare Shi ba a cikin mulkinSa, kuma wani masoyi saboda wulakancin bai kasance a gare Shi ba." Kuma ka girmama Shi, girmamawa
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma ka ce: "Godiya ta tabbata ga Allah wanda bai riƙi ɗa ba kuma abokin tarayya bai kasance a gare Shi ba a cikin mulkinSa, kuma wani masoyi saboda wulakancin bai kasance a gare Shi ba." Kuma ka girmama Shi, girmamawa
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma ka ce: "Gõdiyã ta tabbata ga Allah wanda bai riƙi ɗã ba kuma abõkin tãrayya bai kasance a gare Shi ba a cikin mulkinSa, kuma wani masõyi sabõda wulãkancin bai kasance a gare Shi ba." Kuma ka girmama Shi, girmamãwa
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek