×

Kuma idan Mun yi nufin Mu halakar da wata alƙarya, sai Mu 17:16 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Isra’ ⮕ (17:16) ayat 16 in Hausa

17:16 Surah Al-Isra’ ayat 16 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Isra’ ayat 16 - الإسرَاء - Page - Juz 15

﴿وَإِذَآ أَرَدۡنَآ أَن نُّهۡلِكَ قَرۡيَةً أَمَرۡنَا مُتۡرَفِيهَا فَفَسَقُواْ فِيهَا فَحَقَّ عَلَيۡهَا ٱلۡقَوۡلُ فَدَمَّرۡنَٰهَا تَدۡمِيرٗا ﴾
[الإسرَاء: 16]

Kuma idan Mun yi nufin Mu halakar da wata alƙarya, sai Mu umurci mawadãtanta, har su yi fasadi a cikinta, sa'an nan maganar azãba ta wajaba a kanta, sa'an nan Mu darkãke ta, darkãkẽwa

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وإذا أردنا أن نهلك قرية أمرنا مترفيها ففسقوا فيها فحق عليها القول, باللغة الهوسا

﴿وإذا أردنا أن نهلك قرية أمرنا مترفيها ففسقوا فيها فحق عليها القول﴾ [الإسرَاء: 16]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma idan Mun yi nufin Mu halakar da wata alƙarya, sai Mu umurci mawadatanta, har su yi fasadi a cikinta, sa'an nan maganar azaba ta wajaba a kanta, sa'an nan Mu darkake ta, darkakewa
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma idan Mun yi nufin Mu halakar da wata alƙarya, sai Mu umurci mawadatanta, har su yi fasicci a cikinta, sa'an nan maganar azaba ta wajaba a kanta, sa'an nan Mu darkake ta, darkakewa
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma idan Mun yi nufin Mu halakar da wata alƙarya, sai Mu umurci mawadãtanta, har su yi fãsicci a cikinta, sa'an nan maganar azãba ta wajaba a kanta, sa'an nan Mu darkãke ta, darkãkẽwa
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek