×

Kuma suka ce: "Shin, idan mun kasance ƙasũsuwa da, niƙaƙƙun gaɓãɓuwa ashe, 17:49 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Isra’ ⮕ (17:49) ayat 49 in Hausa

17:49 Surah Al-Isra’ ayat 49 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Isra’ ayat 49 - الإسرَاء - Page - Juz 15

﴿وَقَالُوٓاْ أَءِذَا كُنَّا عِظَٰمٗا وَرُفَٰتًا أَءِنَّا لَمَبۡعُوثُونَ خَلۡقٗا جَدِيدٗا ﴾
[الإسرَاء: 49]

Kuma suka ce: "Shin, idan mun kasance ƙasũsuwa da, niƙaƙƙun gaɓãɓuwa ashe, lalle ne mũ haƙĩƙa, waɗanda ake tãyarwa ne a wata halitta sãbuwa

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وقالوا أئذا كنا عظاما ورفاتا أئنا لمبعوثون خلقا جديدا, باللغة الهوسا

﴿وقالوا أئذا كنا عظاما ورفاتا أئنا لمبعوثون خلقا جديدا﴾ [الإسرَاء: 49]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma suka ce: "Shin, idan mun kasance ƙasusuwa da, niƙaƙƙun gaɓaɓuwa ashe, lalle ne mu haƙiƙa, waɗanda ake tayarwa ne a wata halitta sabuwa
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma suka ce: "Shin, idan mun kasance ƙasusuwa da, niƙaƙƙun gaɓaɓuwa ashe, lalle ne mu haƙiƙa, waɗanda ake tayarwa ne a wata halitta sabuwa
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma suka ce: "Shin, idan mun kasance ƙasũsuwa da, niƙaƙƙun gaɓãɓuwa ashe, lalle ne mũ haƙĩƙa, waɗanda ake tãyarwa ne a wata halitta sãbuwa
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek