×

Ya ce: "Amma wanda ya yi zãlunci, to zã mu azabta shi, 18:87 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Kahf ⮕ (18:87) ayat 87 in Hausa

18:87 Surah Al-Kahf ayat 87 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Kahf ayat 87 - الكَهف - Page - Juz 16

﴿قَالَ أَمَّا مَن ظَلَمَ فَسَوۡفَ نُعَذِّبُهُۥ ثُمَّ يُرَدُّ إِلَىٰ رَبِّهِۦ فَيُعَذِّبُهُۥ عَذَابٗا نُّكۡرٗا ﴾
[الكَهف: 87]

Ya ce: "Amma wanda ya yi zãlunci, to zã mu azabta shi, sa'an nan a mayar da shi zuwa ga Ubangijinsa, sai kuma Ya yi masa azãba, azãba abar ƙyãma

❮ Previous Next ❯

ترجمة: قال أما من ظلم فسوف نعذبه ثم يرد إلى ربه فيعذبه عذابا, باللغة الهوسا

﴿قال أما من ظلم فسوف نعذبه ثم يرد إلى ربه فيعذبه عذابا﴾ [الكَهف: 87]

Abubakar Mahmood Jummi
Ya ce: "Amma wanda ya yi zalunci, to za mu azabta shi, sa'an nan a mayar da shi zuwa ga Ubangijinsa, sai kuma Ya yi masa azaba, azaba abar ƙyama
Abubakar Mahmoud Gumi
Ya ce: "Amma wanda ya yi zalunci, to za mu azabta shi, sa'an nan a mayar da shi zuwa ga Ubangijinsa, sai kuma Ya yi masa azaba, azaba abar ƙyama
Abubakar Mahmoud Gumi
Ya ce: "Amma wanda ya yi zãlunci, to zã mu azabta shi, sa'an nan a mayar da shi zuwa ga Ubangijinsa, sai kuma Ya yi masa azãba, azãba abar ƙyãma
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek