×

Sai ya fita ga mutãnensa daga masallãci, sa'an nan ya yi ishãra 19:11 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Maryam ⮕ (19:11) ayat 11 in Hausa

19:11 Surah Maryam ayat 11 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Maryam ayat 11 - مَريَم - Page - Juz 16

﴿فَخَرَجَ عَلَىٰ قَوۡمِهِۦ مِنَ ٱلۡمِحۡرَابِ فَأَوۡحَىٰٓ إِلَيۡهِمۡ أَن سَبِّحُواْ بُكۡرَةٗ وَعَشِيّٗا ﴾
[مَريَم: 11]

Sai ya fita ga mutãnensa daga masallãci, sa'an nan ya yi ishãra zuwa gare su da cẽwa, "Ku yi tasbĩhi sãfe da yamma

❮ Previous Next ❯

ترجمة: فخرج على قومه من المحراب فأوحى إليهم أن سبحوا بكرة وعشيا, باللغة الهوسا

﴿فخرج على قومه من المحراب فأوحى إليهم أن سبحوا بكرة وعشيا﴾ [مَريَم: 11]

Abubakar Mahmood Jummi
Sai ya fita ga mutanensa daga masallaci, sa'an nan ya yi ishara zuwa gare su da cewa, "Ku yi tasbihi safe da yamma
Abubakar Mahmoud Gumi
Sai ya fita a kan mutanensa daga masallaci, sa'an nan ya yi ishara zuwa gare su da cewa, "Ku yi tasbihi safe da yamma
Abubakar Mahmoud Gumi
Sai ya fita a kan mutãnensa daga masallãci, sa'an nan ya yi ishãra zuwa gare su da cẽwa, "Ku yi tasbĩhi sãfe da yamma
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek