×

Sai ya fitar musu da wani maraƙi, jikin mutãne, yanã rũri, sa'an 20:88 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Ta-Ha ⮕ (20:88) ayat 88 in Hausa

20:88 Surah Ta-Ha ayat 88 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Ta-Ha ayat 88 - طه - Page - Juz 16

﴿فَأَخۡرَجَ لَهُمۡ عِجۡلٗا جَسَدٗا لَّهُۥ خُوَارٞ فَقَالُواْ هَٰذَآ إِلَٰهُكُمۡ وَإِلَٰهُ مُوسَىٰ فَنَسِيَ ﴾
[طه: 88]

Sai ya fitar musu da wani maraƙi, jikin mutãne, yanã rũri, sa'an nan suka ce: wannan ne gunkinku kuma gunkin Mũsã, sai ya manta

❮ Previous Next ❯

ترجمة: فأخرج لهم عجلا جسدا له خوار فقالوا هذا إلهكم وإله موسى فنسي, باللغة الهوسا

﴿فأخرج لهم عجلا جسدا له خوار فقالوا هذا إلهكم وإله موسى فنسي﴾ [طه: 88]

Abubakar Mahmood Jummi
Sai ya fitar musu da wani maraƙi, jikin mutane, yana ruri, sa'an nan suka ce: wannan ne gunkinku kuma gunkin Musa, sai ya manta
Abubakar Mahmoud Gumi
Sai ya fitar musu da wani maraƙi, jikin mutane, yana ruri, sa'an nan suka ce: wannan ne gunkinku kuma gunkin Musa, sai ya manta
Abubakar Mahmoud Gumi
Sai ya fitar musu da wani maraƙi, jikin mutãne, yanã rũri, sa'an nan suka ce: wannan ne gunkinku kuma gunkin Mũsã, sai ya manta
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek