×

Kuma shĩ ne da mallakar wanda yake a cikin sammai da ƙasa. 21:19 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Anbiya’ ⮕ (21:19) ayat 19 in Hausa

21:19 Surah Al-Anbiya’ ayat 19 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Anbiya’ ayat 19 - الأنبيَاء - Page - Juz 17

﴿وَلَهُۥ مَن فِي ٱلسَّمَٰوَٰتِ وَٱلۡأَرۡضِۚ وَمَنۡ عِندَهُۥ لَا يَسۡتَكۡبِرُونَ عَنۡ عِبَادَتِهِۦ وَلَا يَسۡتَحۡسِرُونَ ﴾
[الأنبيَاء: 19]

Kuma shĩ ne da mallakar wanda yake a cikin sammai da ƙasa. Kuma waɗanda suke wurin Sa (watau malã'iku), bã su yin girman kai ga ibãdar Sa. kuma bã su gajiya

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وله من في السموات والأرض ومن عنده لا يستكبرون عن عبادته ولا, باللغة الهوسا

﴿وله من في السموات والأرض ومن عنده لا يستكبرون عن عبادته ولا﴾ [الأنبيَاء: 19]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma shi ne da mallakar wanda yake a cikin sammai da ƙasa. Kuma waɗanda suke wurin Sa (watau mala'iku), ba su yin girman kai ga ibadar Sa. kuma ba su gajiya
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma shi ne da mallakar wanda yake a cikin sammai da ƙasa. Kuma waɗanda suke wurinSa (watau mala'iku), ba su yin girman kai ga ibadarSa. kuma ba su gajiya
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma shĩ ne da mallakar wanda yake a cikin sammai da ƙasa. Kuma waɗanda suke wurinSa (watau malã'iku), bã su yin girman kai ga ibãdarSa. kuma bã su gajiya
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek