×

Dã waɗanda suka kãfirta sunã sanin lõkacin da bã su kange wuta 21:39 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Anbiya’ ⮕ (21:39) ayat 39 in Hausa

21:39 Surah Al-Anbiya’ ayat 39 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Anbiya’ ayat 39 - الأنبيَاء - Page - Juz 17

﴿لَوۡ يَعۡلَمُ ٱلَّذِينَ كَفَرُواْ حِينَ لَا يَكُفُّونَ عَن وُجُوهِهِمُ ٱلنَّارَ وَلَا عَن ظُهُورِهِمۡ وَلَا هُمۡ يُنصَرُونَ ﴾
[الأنبيَاء: 39]

Dã waɗanda suka kãfirta sunã sanin lõkacin da bã su kange wuta daga fuskõkinsu, kuma haka daga bãyayyakinsu, alhãli kuwa ba su zama ana taimakon su ba

❮ Previous Next ❯

ترجمة: لو يعلم الذين كفروا حين لا يكفون عن وجوههم النار ولا عن, باللغة الهوسا

﴿لو يعلم الذين كفروا حين لا يكفون عن وجوههم النار ولا عن﴾ [الأنبيَاء: 39]

Abubakar Mahmood Jummi
Da waɗanda suka kafirta suna sanin lokacin da ba su kange wuta daga fuskokinsu, kuma haka daga bayayyakinsu, alhali kuwa ba su zama ana taimakon su ba
Abubakar Mahmoud Gumi
Da waɗanda suka kafirta suna sanin lokacin da ba su kange wuta daga fuskokinsu, kuma haka daga bayayyakinsu, alhali kuwa ba su zama ana taimakon su ba
Abubakar Mahmoud Gumi
Dã waɗanda suka kãfirta sunã sanin lõkacin da bã su kange wuta daga fuskõkinsu, kuma haka daga bãyayyakinsu, alhãli kuwa ba su zama ana taimakon su ba
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek