×

Kuma ba Mu aika ba a gabãninka fãce mazãje, Munã yin wahayi 21:7 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Anbiya’ ⮕ (21:7) ayat 7 in Hausa

21:7 Surah Al-Anbiya’ ayat 7 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Anbiya’ ayat 7 - الأنبيَاء - Page - Juz 17

﴿وَمَآ أَرۡسَلۡنَا قَبۡلَكَ إِلَّا رِجَالٗا نُّوحِيٓ إِلَيۡهِمۡۖ فَسۡـَٔلُوٓاْ أَهۡلَ ٱلذِّكۡرِ إِن كُنتُمۡ لَا تَعۡلَمُونَ ﴾
[الأنبيَاء: 7]

Kuma ba Mu aika ba a gabãninka fãce mazãje, Munã yin wahayi zuwa gare su. Ku tambayi ma'abũta ambato* idan kun kasance ba ku sani ba

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وما أرسلنا قبلك إلا رجالا نوحي إليهم فاسألوا أهل الذكر إن كنتم, باللغة الهوسا

﴿وما أرسلنا قبلك إلا رجالا نوحي إليهم فاسألوا أهل الذكر إن كنتم﴾ [الأنبيَاء: 7]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma ba Mu aika ba a gabaninka face mazaje, Muna yin wahayi zuwa gare su. Ku tambayi ma'abuta ambato* idan kun kasance ba ku sani ba
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma ba Mu aika ba a gabaninka face mazaje, Muna yin wahayi zuwa gare su. Ku tambayi ma'abuta ambato idan kun kasance ba ku sani ba
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma ba Mu aika ba a gabãninka fãce mazãje, Munã yin wahayi zuwa gare su. Ku tambayi ma'abũta ambato idan kun kasance ba ku sani ba
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek