×

Kuma a lõkacin da Manzannin Mu suka je wa Lũɗu ya ɓãta 29:33 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-‘Ankabut ⮕ (29:33) ayat 33 in Hausa

29:33 Surah Al-‘Ankabut ayat 33 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-‘Ankabut ayat 33 - العَنكبُوت - Page - Juz 20

﴿وَلَمَّآ أَن جَآءَتۡ رُسُلُنَا لُوطٗا سِيٓءَ بِهِمۡ وَضَاقَ بِهِمۡ ذَرۡعٗاۖ وَقَالُواْ لَا تَخَفۡ وَلَا تَحۡزَنۡ إِنَّا مُنَجُّوكَ وَأَهۡلَكَ إِلَّا ٱمۡرَأَتَكَ كَانَتۡ مِنَ ٱلۡغَٰبِرِينَ ﴾
[العَنكبُوت: 33]

Kuma a lõkacin da Manzannin Mu suka je wa Lũɗu ya ɓãta rai sabõda su, kuma yã ƙuntata ga kirji sabõda su. Kuma suka ce: "Kada ka ji tsõro kuma kada ka yi baƙin ciki lalle mũ mãsu tsĩrar da kai ne da iyãlanka, fãce dai matarka ta kasance daga mãsu wanzuwa

❮ Previous Next ❯

ترجمة: ولما أن جاءت رسلنا لوطا سيء بهم وضاق بهم ذرعا وقالوا لا, باللغة الهوسا

﴿ولما أن جاءت رسلنا لوطا سيء بهم وضاق بهم ذرعا وقالوا لا﴾ [العَنكبُوت: 33]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma a lokacin da Manzannin Mu suka je wa Luɗu ya ɓata rai saboda su, kuma ya ƙuntata ga kirji saboda su. Kuma suka ce: "Kada ka ji tsoro kuma kada ka yi baƙin ciki lalle mu masu tsirar da kai ne da iyalanka, face dai matarka ta kasance daga masu wanzuwa
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma a lokacin da ManzanninMu suka je wa Luɗu ya ɓata rai saboda su, kuma ya ƙuntata ga kirji saboda su. Kuma suka ce: "Kada ka ji tsoro kuma kada ka yi baƙin ciki lalle mu masu tsirar da kai ne da iyalanka, face dai matarka ta kasance daga masu wanzuwa
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma a lõkacin da ManzanninMu suka je wa Lũɗu ya ɓãta rai sabõda su, kuma yã ƙuntata ga kirji sabõda su. Kuma suka ce: "Kada ka ji tsõro kuma kada ka yi baƙin ciki lalle mũ mãsu tsĩrar da kai ne da iyãlanka, fãce dai matarka ta kasance daga mãsu wanzuwa
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek