×

Kuma lalle idan ka tambaye su. "Wãne ne ya saukar da ruwa 29:63 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-‘Ankabut ⮕ (29:63) ayat 63 in Hausa

29:63 Surah Al-‘Ankabut ayat 63 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-‘Ankabut ayat 63 - العَنكبُوت - Page - Juz 21

﴿وَلَئِن سَأَلۡتَهُم مَّن نَّزَّلَ مِنَ ٱلسَّمَآءِ مَآءٗ فَأَحۡيَا بِهِ ٱلۡأَرۡضَ مِنۢ بَعۡدِ مَوۡتِهَا لَيَقُولُنَّ ٱللَّهُۚ قُلِ ٱلۡحَمۡدُ لِلَّهِۚ بَلۡ أَكۡثَرُهُمۡ لَا يَعۡقِلُونَ ﴾
[العَنكبُوت: 63]

Kuma lalle idan ka tambaye su. "Wãne ne ya saukar da ruwa daga sama, har ya rãyar da ƙasã game da shi a bãyan mutuwarta?" Lalle sunã cẽwa, "Allah ne." Ka ce: "Gõdiya tã tabbata ga Allah." Ã'a, mafi yawansu bã su hankalta

❮ Previous Next ❯

ترجمة: ولئن سألتهم من نـزل من السماء ماء فأحيا به الأرض من بعد, باللغة الهوسا

﴿ولئن سألتهم من نـزل من السماء ماء فأحيا به الأرض من بعد﴾ [العَنكبُوت: 63]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma lalle idan ka tambaye su. "Wane ne ya saukar da ruwa daga sama, har ya rayar da ƙasa game da shi a bayan mutuwarta?" Lalle suna cewa, "Allah ne." Ka ce: "Godiya ta tabbata ga Allah." A'a, mafi yawansu ba su hankalta
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma lalle idan ka tambaye su. "Wane ne ya saukar da ruwa daga sama, har ya rayar da ƙasa game da shi a bayan mutuwarta?" Lalle suna cewa, "Allah ne." Ka ce: "Godiya ta tabbata ga Allah." A'a, mafi yawansu ba su hankalta
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma lalle idan ka tambaye su. "Wãne ne ya saukar da ruwa daga sama, har ya rãyar da ƙasã game da shi a bãyan mutuwarta?" Lalle sunã cẽwa, "Allah ne." Ka ce: "Gõdiya tã tabbata ga Allah." Ã'a, mafi yawansu bã su hankalta
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek