×

Kuma waɗanda suka kãfirta, kuma suka ƙaryata, game da ãyõyinMu da kuma 30:16 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Ar-Rum ⮕ (30:16) ayat 16 in Hausa

30:16 Surah Ar-Rum ayat 16 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Ar-Rum ayat 16 - الرُّوم - Page - Juz 21

﴿وَأَمَّا ٱلَّذِينَ كَفَرُواْ وَكَذَّبُواْ بِـَٔايَٰتِنَا وَلِقَآيِٕ ٱلۡأٓخِرَةِ فَأُوْلَٰٓئِكَ فِي ٱلۡعَذَابِ مُحۡضَرُونَ ﴾
[الرُّوم: 16]

Kuma waɗanda suka kãfirta, kuma suka ƙaryata, game da ãyõyinMu da kuma haɗuwa da Rãnar Lãhira, to, waɗancan anã halartar da su a cikin azãba

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وأما الذين كفروا وكذبوا بآياتنا ولقاء الآخرة فأولئك في العذاب محضرون, باللغة الهوسا

﴿وأما الذين كفروا وكذبوا بآياتنا ولقاء الآخرة فأولئك في العذاب محضرون﴾ [الرُّوم: 16]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma waɗanda suka kafirta, kuma suka ƙaryata, game da ayoyinMu da kuma haɗuwa da Ranar Lahira, to, waɗancan ana halartar da su a cikin azaba
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma waɗanda suka kafirta, kuma suka ƙaryata, game da ayoyinMu da kuma haɗuwa da Ranar Lahira, to, waɗancan ana halartar da su a cikin azaba
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma waɗanda suka kãfirta, kuma suka ƙaryata, game da ãyõyinMu da kuma haɗuwa da Rãnar Lãhira, to, waɗancan anã halartar da su a cikin azãba
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek