×

Lalle Allah Ya san mãsu hana mutãne fita daga cikinku, da mãsu 33:18 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Ahzab ⮕ (33:18) ayat 18 in Hausa

33:18 Surah Al-Ahzab ayat 18 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Ahzab ayat 18 - الأحزَاب - Page - Juz 21

﴿۞ قَدۡ يَعۡلَمُ ٱللَّهُ ٱلۡمُعَوِّقِينَ مِنكُمۡ وَٱلۡقَآئِلِينَ لِإِخۡوَٰنِهِمۡ هَلُمَّ إِلَيۡنَاۖ وَلَا يَأۡتُونَ ٱلۡبَأۡسَ إِلَّا قَلِيلًا ﴾
[الأحزَاب: 18]

Lalle Allah Ya san mãsu hana mutãne fita daga cikinku, da mãsu cẽwa ga 'yan'uwansu,"Ku zo nan a wurinmu." Kuma bã zã su shiga yãƙi ba fãce kaɗan

❮ Previous Next ❯

ترجمة: قد يعلم الله المعوقين منكم والقائلين لإخوانهم هلم إلينا ولا يأتون البأس, باللغة الهوسا

﴿قد يعلم الله المعوقين منكم والقائلين لإخوانهم هلم إلينا ولا يأتون البأس﴾ [الأحزَاب: 18]

Abubakar Mahmood Jummi
Lalle Allah Ya san masu hana mutane fita daga cikinku, da masu cewa ga 'yan'uwansu,"Ku zo nan a wurinmu." Kuma ba za su shiga yaƙi ba face kaɗan
Abubakar Mahmoud Gumi
Lalle Allah Ya san masu hana mutane fita daga cikinku, da masu cewa ga 'yan'uwansu,"Ku zo nan a wurinmu." Kuma ba za su shiga yaƙi ba face kaɗan
Abubakar Mahmoud Gumi
Lalle Allah Ya san mãsu hana mutãne fita daga cikinku, da mãsu cẽwa ga 'yan'uwansu,"Ku zo nan a wurinmu." Kuma bã zã su shiga yãƙi ba fãce kaɗan
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek