×

Abin da Allah Ya buɗa wa mutãne daga rahama, to, bãbu mai 35:2 Hausa translation

Quran infoHausaSurah FaTir ⮕ (35:2) ayat 2 in Hausa

35:2 Surah FaTir ayat 2 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah FaTir ayat 2 - فَاطِر - Page - Juz 22

﴿مَّا يَفۡتَحِ ٱللَّهُ لِلنَّاسِ مِن رَّحۡمَةٖ فَلَا مُمۡسِكَ لَهَاۖ وَمَا يُمۡسِكۡ فَلَا مُرۡسِلَ لَهُۥ مِنۢ بَعۡدِهِۦۚ وَهُوَ ٱلۡعَزِيزُ ٱلۡحَكِيمُ ﴾
[فَاطِر: 2]

Abin da Allah Ya buɗa wa mutãne daga rahama, to, bãbu mai riƙewa a gare shi, kuma abin da Ya riƙe, to, bãbu mai saki a gare shi, wanin Sa, kuma Shĩ ne Mabuwãyi, Mai hikima

❮ Previous Next ❯

ترجمة: ما يفتح الله للناس من رحمة فلا ممسك لها وما يمسك فلا, باللغة الهوسا

﴿ما يفتح الله للناس من رحمة فلا ممسك لها وما يمسك فلا﴾ [فَاطِر: 2]

Abubakar Mahmood Jummi
Abin da Allah Ya buɗa wa mutane daga rahama, to, babu mai riƙewa a gare shi, kuma abin da Ya riƙe, to, babu mai saki a gare shi, wanin Sa, kuma Shi ne Mabuwayi, Mai hikima
Abubakar Mahmoud Gumi
Abin da Allah Ya buɗa wa mutane daga rahama, to, babu mai riƙewa a gare shi, kuma abin da Ya riƙe, to, babu mai saki a gare shi, waninSa, kuma Shi ne Mabuwayi, Mai hikima
Abubakar Mahmoud Gumi
Abin da Allah Ya buɗa wa mutãne daga rahama, to, bãbu mai riƙewa a gare shi, kuma abin da Ya riƙe, to, bãbu mai saki a gare shi, waninSa, kuma Shĩ ne Mabuwãyi, Mai hikima
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek