Quran with Hausa translation - Surah FaTir ayat 9 - فَاطِر - Page - Juz 22
﴿وَٱللَّهُ ٱلَّذِيٓ أَرۡسَلَ ٱلرِّيَٰحَ فَتُثِيرُ سَحَابٗا فَسُقۡنَٰهُ إِلَىٰ بَلَدٖ مَّيِّتٖ فَأَحۡيَيۡنَا بِهِ ٱلۡأَرۡضَ بَعۡدَ مَوۡتِهَاۚ كَذَٰلِكَ ٱلنُّشُورُ ﴾
[فَاطِر: 9]
﴿والله الذي أرسل الرياح فتثير سحابا فسقناه إلى بلد ميت فأحيينا به﴾ [فَاطِر: 9]
Abubakar Mahmood Jummi Kuma Allah ne Ya aika da iskoki har su motsar da girgije, sa'an nan Mu kora shi zuwa ga gari matacce, sa'an nan Mu rayar da ƙasa game da shi a bayan mutuwarta. Kamar wancan ne Tashin ¡iyama yake |
Abubakar Mahmoud Gumi Kuma Allah ne Ya aika da iskoki har su motsar da girgije, sa'an nan Mu kora shi zuwa ga gari matacce, sa'an nan Mu rayar da ƙasa game da shi a bayan mutuwarta. Kamar wancan ne Tashin ¡iyama yake |
Abubakar Mahmoud Gumi Kuma Allah ne Ya aika da iskõki har su mõtsar da girgije, sa'an nan Mu kõra shi zuwa ga gari matacce, sa'an nan Mu rãyar da ƙasã game da shi a bayan mutuwarta. Kamar wancan ne Tãshin ¡iyãma yake |