×

Wanda ya kasance yanã nẽman wata izza, to, Allah ne da izza 35:10 Hausa translation

Quran infoHausaSurah FaTir ⮕ (35:10) ayat 10 in Hausa

35:10 Surah FaTir ayat 10 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah FaTir ayat 10 - فَاطِر - Page - Juz 22

﴿مَن كَانَ يُرِيدُ ٱلۡعِزَّةَ فَلِلَّهِ ٱلۡعِزَّةُ جَمِيعًاۚ إِلَيۡهِ يَصۡعَدُ ٱلۡكَلِمُ ٱلطَّيِّبُ وَٱلۡعَمَلُ ٱلصَّٰلِحُ يَرۡفَعُهُۥۚ وَٱلَّذِينَ يَمۡكُرُونَ ٱلسَّيِّـَٔاتِ لَهُمۡ عَذَابٞ شَدِيدٞۖ وَمَكۡرُ أُوْلَٰٓئِكَ هُوَ يَبُورُ ﴾
[فَاطِر: 10]

Wanda ya kasance yanã nẽman wata izza, to, Allah ne da izza gabã ɗaya. zuwa gare Shi magana mai dãɗi ke hawa, kuma aiki na ƙwarai Yanã ɗaukar ta Kuma waɗanda ke yin mãkircin mũnanan ayyuka, sunã da wata azãba mai tsanani, kuma mãkircin waɗannan yanã yin tasgaro

❮ Previous Next ❯

ترجمة: من كان يريد العزة فلله العزة جميعا إليه يصعد الكلم الطيب والعمل, باللغة الهوسا

﴿من كان يريد العزة فلله العزة جميعا إليه يصعد الكلم الطيب والعمل﴾ [فَاطِر: 10]

Abubakar Mahmood Jummi
Wanda ya kasance yana neman wata izza, to, Allah ne da izza gaba ɗaya. zuwa gare Shi magana mai daɗi ke hawa, kuma aiki na ƙwarai Yana ɗaukar ta Kuma waɗanda ke yin makircin munanan ayyuka, suna da wata azaba mai tsanani, kuma makircin waɗannan yana yin tasgaro
Abubakar Mahmoud Gumi
Wanda ya kasance yana neman wata izza, to, Allah ne da izza gaba ɗaya. zuwa gare Shi magana mai daɗi ke hawa, kuma aiki na ƙwarai Yana ɗaukar ta Kuma waɗanda ke yin makircin munanan ayyuka, suna da wata azaba mai tsanani, kuma makircin waɗannan yana yin tasgaro
Abubakar Mahmoud Gumi
Wanda ya kasance yanã nẽman wata izza, to, Allah ne da izza gabã ɗaya. zuwa gare Shi magana mai dãɗi ke hawa, kuma aiki na ƙwarai Yanã ɗaukar ta Kuma waɗanda ke yin mãkircin mũnanan ayyuka, sunã da wata azãba mai tsanani, kuma mãkircin waɗannan yanã yin tasgaro
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek