×

Kuma wani mutum daga mafi nĩsan birnin ya je, yanã tafiya da 36:20 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Ya-Sin ⮕ (36:20) ayat 20 in Hausa

36:20 Surah Ya-Sin ayat 20 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Ya-Sin ayat 20 - يسٓ - Page - Juz 22

﴿وَجَآءَ مِنۡ أَقۡصَا ٱلۡمَدِينَةِ رَجُلٞ يَسۡعَىٰ قَالَ يَٰقَوۡمِ ٱتَّبِعُواْ ٱلۡمُرۡسَلِينَ ﴾
[يسٓ: 20]

Kuma wani mutum daga mafi nĩsan birnin ya je, yanã tafiya da gaggãwa, ya ce: "Ya mutãnẽna! Ku bi Manzannin nan

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وجاء من أقصى المدينة رجل يسعى قال ياقوم اتبعوا المرسلين, باللغة الهوسا

﴿وجاء من أقصى المدينة رجل يسعى قال ياقوم اتبعوا المرسلين﴾ [يسٓ: 20]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma wani mutum daga mafi nisan birnin ya je, yana tafiya da gaggawa, ya ce: "Ya mutanena! Ku bi Manzannin nan
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma wani mutum daga mafi nisan birnin ya je, yana tafiya da gaggawa, ya ce: "Ya mutanena! Ku bi Manzannin nan
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma wani mutum daga mafi nĩsan birnin ya je, yanã tafiya da gaggãwa, ya ce: "Ya mutãnẽna! Ku bi Manzannin nan
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek