×

Kuma idan aka ce musu, "Ku ciyar daga abin da Allah Ya 36:47 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Ya-Sin ⮕ (36:47) ayat 47 in Hausa

36:47 Surah Ya-Sin ayat 47 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Ya-Sin ayat 47 - يسٓ - Page - Juz 23

﴿وَإِذَا قِيلَ لَهُمۡ أَنفِقُواْ مِمَّا رَزَقَكُمُ ٱللَّهُ قَالَ ٱلَّذِينَ كَفَرُواْ لِلَّذِينَ ءَامَنُوٓاْ أَنُطۡعِمُ مَن لَّوۡ يَشَآءُ ٱللَّهُ أَطۡعَمَهُۥٓ إِنۡ أَنتُمۡ إِلَّا فِي ضَلَٰلٖ مُّبِينٖ ﴾
[يسٓ: 47]

Kuma idan aka ce musu, "Ku ciyar daga abin da Allah Ya azurta ku," sai waɗanda suka kãfirta su ce ga waɗanda suka yi ĩmãni, "Ashe, zã mu ciyar da wanda idan Allah Ya so Yanã ciyar da shi? Ba ku zama ba fãce a cikin ɓata bayyananniya

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وإذا قيل لهم أنفقوا مما رزقكم الله قال الذين كفروا للذين آمنوا, باللغة الهوسا

﴿وإذا قيل لهم أنفقوا مما رزقكم الله قال الذين كفروا للذين آمنوا﴾ [يسٓ: 47]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma idan aka ce musu, "Ku ciyar daga abin da Allah Ya azurta ku," sai waɗanda suka kafirta su ce ga waɗanda suka yi imani, "Ashe, za mu ciyar da wanda idan Allah Ya so Yana ciyar da shi? Ba ku zama ba face a cikin ɓata bayyananniya
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma idan aka ce musu, "Ku ciyar daga abin da Allah Ya azurta ku," sai waɗanda suka kafirta su ce ga waɗanda suka yi imani, "Ashe, za mu ciyar da wanda idan Allah Ya so Yana ciyar da shi? Ba ku zama ba face a cikin ɓata bayyananniya
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma idan aka ce musu, "Ku ciyar daga abin da Allah Ya azurta ku," sai waɗanda suka kãfirta su ce ga waɗanda suka yi ĩmãni, "Ashe, zã mu ciyar da wanda idan Allah Ya so Yanã ciyar da shi? Ba ku zama ba fãce a cikin ɓata bayyananniya
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek